Peter Obi
Tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi ya zargi gwamnatin Bola Tinubu da kokarin hana shi takarar shugaban kasa a 2027, amma ya ce babu abin da zai dakatar da burinsa.
Jam'iyyar NDC ta tabbatar wa yan takararta cewa hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke ba zai hana shiga babban zaben 2027 ba, za ta daukaka kara.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC a zaben 2027, Peter Obi, ya kai karar jigo a jam'iyyar ADC, Kenneth Okonkwo, kara gaban kotu kan zargin bata suna.
Fitaccen Fasto Elijah Ayodele ya musanta zargin bata suna da Rabiu Musa Kwankwaso ya yi masa, yana mai cewa kalamansa na annabci ba hari ba ne ga kowa.
Fadar shugaban kasa ta mayar da martani ga Peter Obi wamda ke neman Shugaba Bola Tinubu ya yi murabus daga mukaminsa kamar yadda Keir Starmer, ya yi.
Jam'iyyar PRP ta ayyana labarin ca ake yadawa cewa Sanata Rabiu Kwankwaso ya sagi fom 69 na takara a cikinta, a matsayin mara tushe balle makama.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC a zaben shekarar 2027, Peter Obi, ya yi kira ga mai girma Bola Tinubu ya sauka daga kan mukaminsa.
Peter Obi ya bayyana cewa a shirye yake ya mutu saboda Najeriya, yana mai cewa shugabanci na gaskiya na buƙatar sadaukarwa wajen magance matsalar tsaro.
Peter Obi
Samu kari