Peter Obi
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour (LP), Peter Obi, ya bi sahun Musulmi a babban masallacin Juma’a na Maraba-Nyanya a Abuja domin ayi buda baki da shi.
Jam'iyyar Labour Party (LP) ta yi martani mai zafi kan shugaban kungiyar kwadago ta kasa (NLC) bisa yadda yake yi mata katsalandan a cikin al'amuranta.
Bangaren siyasa na kungiyar NLC ya bukaci shugaban jam'iyyar Labour Party na kasa (LP), Julius Abure, da ya yi murabus daga mukaminsa na shugabancin jam'iyyar.
Wata kungiya ta shigar da kara a gaban wata babbar kotun tarayya da ke Abuja kan jam'iyyar Labour Party (LP). Kungiyar ta nemi a soke rajistar jam'iyyar.
Kotun daukaka kara ta yanke hukunci kan takaddamar shugabancin jam'iyyar Labour Party (LP). Kotun ta tabbatar da Julius Abure a matsayin shugaban jam'iyyar na kasa.
Matashin nan mai sana'ar adaidaita sahu a birnin Kano, Awwalu Salisu, wanda ya mayar da N15m da aka bari a kekensa, ya samu kyautar tallafin yin karatu.
Peter Obi ya fadawa gwamnatin Bola Tinubu hanyar da za a bi domin a samu abinci. Gwamnatin tarayya tana kokarin magance hauhawar farashi da tsadar kaya.
Idan zaben 2027 ya zo, Kwamred Adnan Mukhtar Adam Tudunwada ya ce Atiku Abubakar ne mafita, yana so jagororin Obidient da Kwankwasiyya su bi bayan jam’iyyar PDP.
Tsohon gwamnan jihar Anambra kuma ɗan takarar shugaban kasa a 2023, Peter Obi, ya musanta raɗe-raɗin cewa yana shirin barin jam'iyyar LP sabods rikicin da ya ɓarke.
Peter Obi
Samu kari