Peter Obi
Tsohon gwamnan jihar Anambra kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na LP a zaɓen 2023, Peter Obi, ya ce yana nan zai sake fitowa neman kujera lamba ɗaya a Najeriya.
Peter Obi, ɗan takarar shugaban ƙasa a inuwar jam'iyyar LP ya ce hukuncin Kotun koli ya rusa kwarin guiwar yan Najeriya wadanda ke ganin Kotu ce gatan talaka.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter Obi ya bayyana dalilin rashin halartarshi shari'ar kotun koli na shugaban kasa da aka yanke a kwanakin baya.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi, ya saduda inda ya amince da hukuncin kotun ƙoli na tabbatar da nasarar Shugaba Tinubu.
Sarkin Legas, Oba Akiolu, ya bukaci Shugaba Tinubu, Atiku Abubakar da Peter Obi da su hada kai domin kawo ci gaba a Najeriya. Sarkin, ya ce akwai bukatar ajiye adawa
Shahararren lauyan kare hakkin bil Adama ya shawarci Atiku Abubakar na PDP da Peter Obi na LP da su soma aikin adawa ta hanyar bin diddigin ayyukan gwamnatin Tinubu.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya caccaki Atiku Abubakar na PDP da Peter Obi na LP kan hukuncin kotun koli, yana mai cewa shi mutum ne mai alfahari da kansa.
Za a ji yadda jam’iyyar LP ta dawo da wasu kujerunta da APC da PDP su ka karbe. Alkalai sun yi hukunci cewa karamar Ministar kwadago ba ta yi nasara ba.
Peter Obi ya ce Nigeria na cikin talauci ne sakamakon rashin samun shuwagabanni na-gari. A cewarsa bai kamata ana talauci a Nigeria ba la'akari da albarkatun kasar
Peter Obi
Samu kari