Peter Obi
Rabiu Kwankwaso ya goyi bayan matakin jam’iyyar NDC na bai wa Kudancin Najeriya tikitin takarar shugaban ƙasa na 2027 domin kammala tsarin karɓa-karɓa na shugabanci.
Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana lissafin da suka buga da ya kai su da hakura ga zama a hadakar adawa ta ADC a Najeriya.
Kungiyar Obidient da aka sani da goyon bayan Peter Obi ta rusa tsarinta gaba daya, ta kuma katae duk wata alaka da jam'iyyar LP domin tunkarar zaben 2027.
Jam'iyyar ADC ta sanar da cewa fitar Sanata Rabiu Kwankwaso da Peter Obi zai kara mata himma wajen samun nasara a zaben 2027 mai zuwa, David Mark ne ya fad haka.
Sanata Tony Nwoye ya raba gari da jam'iyyar ADC kwanaki kadan bayan komawa cikinta. Ya koma jam'iyyar NDC inda ya kafa hujja da rikicin cikin gida da ya addabi ADC.
Dan jam'iyyar ADC. Dele Momodu ya ce matsin lambar siyasar Shugaba Bola Tinubu ne ya tilasta Peter Obi da Rabiu Kwankwaso hada kai domin tunkarar zaben 2027.
Rikici ya kara tsananta a tsakanin jam’iyyun adawa bayan ficewar Peter Obi da Rabiu Kwankwaso daga ADC zuwa NDC gabanin zaben shugaban kasa na 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya fada wa magoya bayansa da na Peter Obi muhimmancin gaggawar rajista da NDC.
Peter Obi
Samu kari