Jihar Plateau
'Yan bindiga dauke da makamai sun kashe jami’an tsaro biyu tare da kwace makamansu a harin da suka kai wasu al’ummomi a Ƙaramar Hukumar Riyom ta Jihar Plateau
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya musanta zargin ƙin Kiristoci, yana mai cewa an fassara kalamansa ba daidai ba, tare da yin kira ga shugabanni su yi adalci.
Dan majalisar Amurka Chris Smith ya zargi gwamnatin Najeriya da gazawa wajen kare 'yan kasa bayan sabbin hare-haren da suka kashe mutane a Plateau.
Aƙalla mutane 24 ne aka kashe a harin ’yan bindiga a Bin-Per, Mangu, inda aka shiga gidaje ana harbin mutane da ke barci tare da lalata gidaje da gonaki.
’Yan sanda sun kama babban wanda ake zargi da shirya harin Mangu da ya kashe mutane 25, yayin da sojoji suka ƙaddamar da Operation Hard Nut domin farautar maharan.
Limamin COCIN ya mutu bayan cizon maciji a ƙaramar hukumar Lantang a Plateau, yayin da aka gargadi manoma kan barazanar macizai masu dafi a Gamakai.
An kashe mutane sama da 20 a wani hari da aka kai ƙauyen Binper a Mangu, Plateau, yayin da wasu suka samu raunuka kuma ake neman mutanen da suka ɓace.
An kama wani limamin coci da jami’an tsaro biyu a Plateau bisa zargin shirya sace matan bishop biyu, bayan wani jami’in sojan ruwa ya tona asirin shirin.
Tsohon Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Plateau, Peter Ajang Azi, ya rasu yana da shekaru? Iyalan marigayin sun tabbatar da rasuwarsa ranar Alhamis, 13 ga Agusta 2026
Jihar Plateau
Samu kari