Jihar Plateau
Gwamnatin jihar Filato ta jagoranci raba kayan tallafin gina banɗaki a karamar hukumar Langtang ta Arewa. Za a raba tallafin a Gombe, Kaduna da sauran jihohi.
An gano gawar wani mutum da aka fille wa kai a gonar da ke cikin harabar Jami’ar Jos, inda ake zargin an kai masa hari na musamman. Jami'ar ta warware rudani.
Dan majalisar wakilai daga jihar Plateau, Yusuf Gagdi, ya nuna adawarsa da shirin gyara halin 'yan ta'adda. Ya bayyana cewa ba su cancanci ci gaba da rayuwa ba.
Kungiyar Izala ta karyata cewa Sheikh Muhammad Sani Yahaya Jingir ba shi da lafiya. Ta ce malamin yana lan lafiya lau yana gudanar da ayyukansa a Jos.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a cibiyar NIPSS da ke jihar Plateau. Jami'an tsaro sun fito an yi gumurzu wanda ya kai ga dakile harin.
Dan Majalisar Wakilai na jam'iyyar APC daga jihar Plateau, Yusuf Gagdi, ya nuna alamar tambaya ga yan adawa kan matsalar rashin tsaron da ake fama da ita a Najeriya.
Dakarun sojoji karkashin Operation ENDURING PEACE sun ceto mutane takwas da aka yi garkuwa da su daga dajin Pandam a jihar Filato bayan wani samamen dare.
Akalla mutane 19 ne ake fargabar sun mutu yayin wani hari da aka kai kauyen Kawel a Bokkos, jihar Plateau, inda maharan suka farmaki mutane da daddare.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Plateau. 'Yan bindigan sun hallaka jami'an tsaro na 'yan sa-kai bayan an yi artabu.
Jihar Plateau
Samu kari