Jihar Plateau
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya koka kan kashe-kashe a Najeriya. Ya bayyana cewa yana shiga mawuyacin duk lokacin da ya samu labarin.
Shugaba Bola Tinubu ya tura Dr. Abiodun Essiet a matsayin jakadiyar zaman lafiya zuwa Plateau domin sulhu, kwantar da hankalin jama’a, da inganta zaman lafiya.
Shugaban Majalisar, Godswill Akpabio, da Shugaban APC na kasa, Prof. Nentawe Yilwatda, sun karɓi daruruwan masu sauya sheƙa daga jam’iyyu biyar zuwa APC a Plateau.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya bayyana cewa suna da karfin da za su yi nasara kan jam'iyyar PDP a jihar Plateau a babban zaben 2027.
Gwamna Caleb Mutfwang na Filato da Gwamna Ahmadu Fintiri na Adamawa sun nesanta kansu daga korar Nyesom Wike da wasu jiga-jigan PDP daga cikin jam'iyyar.
kwamandan rundunar OPEP a jaihar Filato, Manjo Janar Folusho Oyinlola ya jagoranci tawaga zuwa masallaci da coci domin samar da zaman lafiya a jihar Filato.
Gwamnatin jihar Filato ta yi watsi da rahoton da ake yadawa cewaGwamna Caleb Mutfwang ya tattara kayansa ya bar PDP, kuma ya shiga jam'iyyar YPP.
Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Mutfwang, na shirin ficewa daga jam’iyyar PDP zuwa APC, inda rahotanni ke cewa ya kammala duk shirye-shiryen canjin.
Tsohon Gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose, ya ce jam’iyyar PDP ta mutu saboda rikicin cikin gida da rashin shugabanci, inda ya ce gwamnan Filato zai koma APC kwanan nan.
Jihar Plateau
Samu kari