Jihar Plateau
Jam'iyyar APC mai mulki ta sanar da Gwamna Caleb Mutfwang da Ahmed Tijjani Galadima a matsayin yan takarar gwamna a jihohin Filato da Adamawa gabanin 2027.
APC ta soke sakamakon farko na zaben fitar da gwani a mazabar Pankshin/Kanke/Kanam da ke Plateau tare da ayyana Yusuf Gagdi a matsayin sahihin dan da takara.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta gudanar da zaben fitar da gwani na kujerun 'yan majalisar wakilai. Wasu daga cikin 'yan majalisa sun rasa tikiti.
A jihar Plateau, tashin hankali ya barke yayin zaben fidda gwani na APC, inda aka kashe mutum guda. Rundunar 'yan sanda na binciken wannan lamari mai tayar.
Dan majalisar wakilai daga jihar Plateau, Hon. Yusuf Gagdi ya rasa tikitin takarar APC bayan John Tongshinen ya doke shi da gagarumin rinjayen kuri’u.
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yanke wa wata mata, Halima Haliru Umar hukumcin zakan gidan yari na shekaru 20 bayan samujta da laifin tallafa wa ta'addanci.
Gwamnan jihar Plateau, Mista Caleb Mutfwang, ya ce zai bai wa jami’an tsaro umarnin harbe duk wanda aka kama yana lalata gonakin jama’a a fadin jihar.
Mutane 10 ciki har da ɗan sanda sun rasu a harin Barkin Ladi, jihar Filato ranar 10 ga Mayu, 2026, yayin da matasa suka koka kan rashin tsaro a yankin.
'Yan bindiga sun kashe mutane 18 a jihar Filato a ranar 8 ga Mayu, 2026, ciki har da mata masu juna biyu 3 a Bassa da wasu mutane 5 a Barkin Ladi.
Jihar Plateau
Samu kari