
Goodluck Jonathan







Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom ya yi ganawar sirri tare da tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, a ranar Talata, 17 ga watan Mayu, a birnin tarayya Abuja.

Wasu majiyoyi sun bayyana cewa ga dukkan alamau tsohon shugabana ƙasa, Goodluck Jinatajn ba zai takara shugaban ƙasa a jam'iyyar APC ba, har yanzu be cike Fom b

Bisa dukkan alamu tsohon shugaban kasa, Dr. Goodluck Ebele Jonathan zai yi takara a zaben 2023. A yau ake tunanin kungiyar za ta maida fam din da aka cike masa.

Kimanin awa 48 bayan ya nesanta kansa da wasu kungiyoyi da suka siya masa fom din takarar shugaban kasa na 2023, tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya yanke

Biyo bayan rahotanni game da aniyar takarar shugaban kasa na Goodluck Jonathan, dan siyasar ya samu babban mukami na mamba a kwamitin ba da shawara na kasa da k

An yi taron tsakar dare da tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan da shugabannin Kungiyar Fulani da ke Abuja wadanda su ka siya masa fom din takarar shugaban ka
Goodluck Jonathan
Samu kari