Goodluck Jonathan
Fasto Elijah Ayodele ya gargadi tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan da ya yi taka-tsantsan kan batun tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027.
Tsohon shugaban kasa, Dr. Goodluck Ebele Jonathan ya bayyana cewa maganar bai halatta ya fito takara ba, batun ne da kotuna suka riga suka yi hukunci kansa.
Wata kotun tarayya da ke Abuja za ta saurari karar da ke neman hana tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027.
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya ce ya ji kiran matasa masu bukatar ya tsaya takarar shugaban kasa a 2027, kuma zai tuntubi mutane kafin yanke hukunci.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya karbi bakuncin Peter Obi da tawagarsa. Peter Obi ya bayyana dalilin da ya sanya ya ziyarci Goodluck Jonathan.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Dr Goodluck Ebele Jonathan, ya karbi bakuncin tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Peter Obi, da tawagarsa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya karbi bakuncin Dr. Goodluck Jonathan a fadar Aso Rock Villa da ke Abuja. Ganawar ta gudana ne da yammacin ranar Laraba.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya fito ya yi martani kan sukar da Alhaji Atiku Abubakar ya yi wa gwamnatinsa. Ya ce kowa yana yin kuskure.
Goodluck Jonathan
Samu kari