Goodluck Jonathan
Tsohon gwamnan CBN ya fadi abin da ba a sani ba game da alakarsa da Goodluck Jonathan da Ummar Musa Yarudua. Muhammadu Sanusi II ya fadi yadda ya buga da Jonathan.
Limamin cocin Katolika, Fasto Ejike Mbaka, ya ce sace ɗaliban Oyo wata manufa ce ta siyasa domin hada yan Najeriya da n kasa, Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Tsohon hadimin Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad ya ce bai taɓa ɗora wa Goodluck Jonathan alhakin Boko Haram gaba ɗaya ba, domin tsaro nauyi ne na kowa.
A labarin nan, za a ji cewa makusantan tsohon shugaban kasa sun bayyana cewa Goodluck Jonathan ba shi da niyyar tsayawa takara a babban zabe mai zuwa.
A labarin nan, za a ji cewa PDP da ke fama da rikici reshen jihar Kano ta sanar da mara wa dan takarar shugaban kasa da uwar jam'iyyar ta amince da shi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya yi karin haske game da rahoton cewa zai yi takarar mataimakin shugaban kasa a PDP.
Jam’iyyar PDP mai bangaren Kabiru Turaki ta ayyana tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan a matsayin dan takarar shugaban kasa na zaben 2027 duk da rashinsa.
A shekarar 2012, tsohon mai ba shugaban kasa shawara kan tsaro, Andrew Owoye Azazi ya alakanta Boko Haram da PDP, Lamarin da ya sa Pantami mata addu'a mai zafi.
A labarin nan, za a ji cewa Babbar Kotun Tarayya dake zamanta a Abuja ta sanar da hukunci a shari'ar da ke neman hana Goodluck Jonathan neman takara.
Goodluck Jonathan
Samu kari