![Goodluck Jonathan ya tsoma baki kan rigimar Ministan Tinubu da gwamnan PDP](https://cdn.legit.ng/images/560x315/b155ea5c8b9a50d4.jpeg?v=1)
Goodluck Jonathan
![Goodluck Jonathan ya tsoma baki kan rigimar Ministan Tinubu da gwamnan PDP](https://cdn.legit.ng/images/560x315/b155ea5c8b9a50d4.jpeg?v=1)
!["Sun lalata komai": Tsohon shugaban kasa ya koka yadda aka ruguza ayyukansa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/4cc9c66018719bad.jpeg?v=1)
![Gaskiyar abin da ya faru da Jonathan a lokacin jinyar Yar’adua Inji Sanata Yar’adua](https://cdn.legit.ng/images/360x203/17fc03db637b66b3.jpeg?v=1)
![Goodluck Jonathan ya bayyana abin da ya hana a samu cikakken tsaro a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/4cc9c66018719bad.jpeg?v=1)
![Malabu: EFCC ta gaza gabatar da hujjoji, kotu ta wanke Adoke daga zargin rashawa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/55f93ffc23590cd3.jpeg?v=1)
![Kudin makamai: EFCC ta sake gurfanar da tsohon shugaban jam'iyyar PDP bayan sabunta kara](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e8d416477f696de2.jpeg?v=1)
![Kamfanin Ajaokuta: Majalisa za ta binciki gwamnatin Yar'adua, Jonathan da Buhari kan fitar da $496m](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2cb35b9b821cdbd0.jpeg?v=1)
Majalisar ta yi mamakin yadda kamfanin karafa na Ajaokuta da NIOMCO ke ci gaba da tabarbarewa duk da zargin biyan $496m ga ‘yan kwangila tsakanin 2008 zuwa yanzu.
![Daga Obasanjo zuwa Tinubu: Jerin farashin canjin Dala zuwa Naira a karkashin shugabannin Najeriya 5](https://cdn.legit.ng/images/190x107/494493f8ec09a744.jpeg?v=1)
Farashin canjin Dala zuwa Naira ya karu sosai daga lokacin mulkin tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo zuwa lokacin mulkin shugaban kasa Bola Tinubu.
![Abubuwa 8 da ya kamata ku sani game da rahoton Oronsaye](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1c330ceb7b0ce4a5.jpeg?v=1)
Shugaba Tinubu ya kuduri aniyar aiwatar da rahoton Stephen Oronsaye wanda ya ba da shawarar kafa gwamnati mai sassaucin ra'ayi. Akwai abubuwan da ya kamata ku sani
![Goodluck Jonathan Ya Yi Magana Kan Abin Bakinci 1 Game Da Rasuwar Yayarsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f94b5c98c0fca20a.jpeg?v=1)
Goodluck Jonathan, tsohon shugaban kasar Najeriya, ya nemi 'yan Najeriya su taya mahaifiyarsa addu'a saboda damuwa da ta shiga bayan rasuwar yayansa.
![Omokri ya fadi kwakkwaran dalilin da ya kamata ya sa Buhari da wani mutum 1 su kasance a gidan yari](https://cdn.legit.ng/images/190x107/33f246361b69572d.jpeg?v=1)
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, Reno Omokri, ya yi bayanin cewa kamata ya yi ace tsohon shugaban kasa Buhari ya fuskanci shari'a.
![Tsohon shugaban ma'aikatan tsohon shugaban kasa Jonathan ya kwanta dama](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f4c196195f6dcb08.jpeg?v=1)
Jones Arogbofa, Birgediya Janar mai ritaya a rundunar sojin Najeriya wanda ya yi aiki a matsayin shugaban ma’aikatan tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya rasu.
![Mai ba Jonathan shawara ya nunawa Tinubu hanyar farfado darajar Naira kan Dala](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e3be9118e2036905.jpeg?v=1)
A duk rana, Reno Omokri yace MTN da Airtel suna janye Dala $20m daga Najeriya. Hadimin tsohon shugaban na Najeriya ya ba gwamnatin Bola Tinubu ta duba alakar MTN
![EFCC: Yadda aka cinye Naira Biliyan 4.6 wajen yi wa Najeriya ‘addu’a’ zamanin Jonathan](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7acf1cc4c193e68e.jpeg?v=1)
Wani jami’in hukumar EFCC, Kazeem Yusuf, ya shaidawa kotu abin da ya sani game da kudin makamai. Shaidan ya fadawa kotu yadda aka yi wa Najeriya addu’a da N4.6bn
![An bukaci Tinubu ya katse ziyarar da yake a Paris ya dawo gida, an bayyana dalili](https://cdn.legit.ng/images/190x107/95c8147c3949436b.jpeg?v=1)
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, Reno Omokri ya ba shugaban kasa Bola Tinubu shawara kan ya baro birnin Paris ya dawo gida Najeriya.
Goodluck Jonathan
Samu kari