Goodluck Jonathan
Sanata Musiliu Obanikoro ya ce sun damkawa Ayo Fayose Naira Biliyan 1.2 daf da zaben Ekiti. Ranar 27 ga watan Fubrairu za a cigaba da sauraron karar a kotu.
Sule Lamido ya ce malaman addini su kawo Muhammadu Buhari da Bola Tinubu, ya ce idan har wani zai yi magana kan matsin lambar da ake fuskanta talaka ne.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya ziyarci shugaban jam'iyyar APC ta kasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje a yau Juma'a 24 ga watan Nuwamba a Abuja.
Tsohon Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya lisaafo wasu abubuwa guda huɗu da ya Jonathan ya yi waɗanda wataƙila ba za a sake maimauta su ba.
Tsohon shugaban ƙasa Goodluck Ebele Jonathan, ya yi magana kan sake zaɓen Gwamna Duoye Diri a zaɓen gwamnan jihar Bayelsa na ranar Asabar, 11 ga watan Nuwamba.
Legit Hausa ta yi nazari kan wasu dalilai uku da ka iya zama dalilin faduwa zaben dan takarar APC, Timipre Sylva, a zaben gwamnan jihar Bayelsa da aka gudanar.
Ana daf da zaben gwamna jihar Bayelsa, wani nazarin tarihin jiyar da Legit Hausa ta yi, ya yi bayani kan gwamnonin da suka jagoranci jihar daga 1999 zuwa yau.
Tsohon shugaban ƙasa, Dakta Gooduck Ebele Jonathan, ya bukaci majaisar tarayya ta fara shirye-shiryen dakatar da zaɓukan da ake shirya wa a bayan babban zabe.
Tsohon shugaban kasa, Dakta Goodluck Jonathan ya nuna goyon bayansa ga Gwamna Douye Diri na jihar Bayelsa yayin da ake daf da gudanar da zabe a jihar.
Goodluck Jonathan
Samu kari