Goodluck Jonathan
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu taba nuna gazawar tsohon Shugaba Goodluck Ebele Jonathan wajen kare rayukan Kiristocin Najeriya daga kashe-kashe.
Sarki Muhammadu Sanusi II ya bayyana dalilin da yasa Goodluck Jonathan ya dakatar da cire tallafin man fetur a 2012, yana cewa tsoron harin Boko Haram ne.
Ministan Harkokin Abuja, Nyesom Wike ya ce ba zai boye komai ba, zai fada wa Goodluck Jonathan abin da ke ransa idan ya nemi shawararsa kan batun takara a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa an fara aika sakonni Ga tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan domin kada ya biye wa masu rokon shi ya tsaya takarar shugaban ƙasa.
Tsohon dan majalisa daga jihar Bayelsa kuma daya daga cikin yaran Goodluck Jonathan, Dr. Waripamo-owei Dudafa ya fice daga PDP tare da komawa APC.
Yayin da ake hasashen Goodluck Jonathan zai nemi takara a 2027, tsohon dan majalisar tarayya kuma jigon jam’iyyar APC, Isra’el Sunny-Goli, ya gargade shi kan haka.
Hadimin Peter Obi kuma shugaban kungiyar Obidients Movement, Yunusa Tanko, ya bayyana cewa babu wani shirin hadewa tsakanin ubangidansa da Goodluck Jonathan.
Shugaba Goodluck Jonathan da Abbas Tajudeen sun halarci taron nadin sarautar Namadi Sambo Sardaunan Zazzau. Atiku, Obi sun taya shi murnar nadin sarautar.
Sakamakon yawan kiraye-kirayen da ake yi cewa ya kamata Goodluck Jonathan ya sake neman takara a 2027, wasu mutane sun gargadi tsohon shugaban kasar kan haka.
Goodluck Jonathan
Samu kari