Delta
Sanata Ned Nwoko ya yi watsi da zaben fitar da gwani na jam'iyyar APC da aka yi a jihar Delta. Ya ce APC ta juya masa baya duk da Ganduje ya masa alkawarin tikiti.
Sanata mai ci, Ned Nwoko ya yi watsi da sakamakon zaben fitar da gwani na APC a mazabar Delta ta Arewa, yana zargin cewa an tafka magudi da sayen kuri’u.
Gwamna Oborevwori na jihar Delta ya sauya ministoci a ranar 8 ga Mayu, 2026, bayan murabus ɗin Orode Uduaghan da ThankGod Trakiriowei don takarar zaɓen 2027.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu miyagun yan bindiga sun yi awon gaba da shugaban karamar hukumar Sapale a jihar Delta, Hon. Bright Abeke daga wani otal.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya ce za a kirkiri jihar Anioma tare da Asaba a matsayin babban birninta, ya ce za a sauya na Delta.
Gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori ya yi alhinin rasuwar hadiminsa, wanda ke tsare masa duk wasu ayyukan da zai yi, an ce ya rasu ne a wurin taro.
Shugaban Majalisar Wakilan Najeriya, Tajudeen Abbas, ya bayyana jimaminsa kan rasuwar Mataimakin Shugaban Ma’aikatansa, Dunkwu Nnamdi, mai shekara 54.
Gwamnan Delta, Sheriff Oborevwori, ya bayyana rasuwar tsohon mataimakin gwamna, Chif Benjamin Elue, a matsayin babban rashi ga jihar da Najeriya.
Rikicin ya barke a taron APC a Ethiope ta Yamma a Delta, yayin da Erhiatake Ibori-Suenu ta tsira daga hadarin, taron ya janyo tashin hankali ga mambobin jam’iyya.
Delta
Samu kari