
Delta







Shugaban APC na kasa Abdullahi Umar Ganduje ya ce sun shirya kwato jihar Delta daga hannun PDP a zabe mai zuwa. Ya fadi haka ne yayin karbar Sanata Nwoko

Sanatan Ned Nwoko, mai wakiltar mazaɓar jihar Delta ta Arewa ya canza sheƙa daga PDP zuwa jam'iyyar APC a hukumance a zauren Majalisar Dattawan Najeriya.

Tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Ovie Omo-Agege ya bayyana cewa gwamnan Delta da magabacinsa na son shigowa APC amma babu wurinsu.

Wani hadimin gwamnan jihar Delta ya yi zargin cewa Sanata Nwoko ya tattara kayansa ya bar PDP ne ba don komai ba saboda ya hango ba zai samu tikiti ba a 2027.

Yayin da rikicin PDP ya ki ci ya ki cinyewa, Sanata Ned Nwoko ya fice daga jam’iyyar kuma ya koma APC, yana mai bayyana rikice-rikicen jam’iyyar a matsayin dalilai.

Rahotanni sun tabbatar da cewa gwamnonin jam'iyyar guda 12 suna wata ganawa a asirce a Asaba, babban birnin Jihar Delta, ba tare da bayyana dalilin ba.

'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Delta. Tsagerun sun kashe farfesa a jam'iar jihar Delta (DELSU) bayan sun farmake shi a gidansa.

Sanata mai wakiltar mazabar Delta ta Arewa a majalisar dattawa, Sanata Ned Nwoko, ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC. Ya ce ya gamsu da manufofin Tinubu.

Babbar Cocin Katolika ta Warri ta dakatar da Rev. Fr. Oghenerukevwe daga aikin limanci saboda auren sa da Ms. Dora Chichah a Amurka, bisa ga dokokin cocin.
Delta
Samu kari