Delta
A labarin nan, za a ji cewa wano jagora a jam'iyyar APC, Rasheed Mumuni ya bayyana cewa dokar kasa ta baiwa Shugaba Bola Tinubu ikon yafe wa masu laifi.
A labarin nan, za a ji cewa kotu ta fara zama a kan zargin wasu mutane uku da sace yara a Kano, sannan a yi safararsu zuwa jihar Delta domin sayar wa.
Shugaba Bola Tinubu ya rage hukuncin daurin rai da rai ga tsohon hafsan soja Suleiman Akubo da aka kama da sayar da makamai ga ‘yan tawayen Neja Delta.
May Agbamuche-Mbu da aka haifa a jihar Kano kuma ta yi karatu a jihar ta karbi ragamar hukumar INEC bayan tafiyar Farfesa Mahmood Yakubu daga hukumar.
Rundunar Yan Sanda a jihar Delta ta fara gudanar da bincike kan mutuwar wata yar kasar Amurka da ta zo Najeriya wurin saurayinta, an kama masoyinta a Warri.
Tsofaffin tsagerun Neja Delta sun nuna goyon bayansu ga tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027. Sun bayyana cewa Tinubu ya yi abin a zo a gani.
Mutane da dama sun yi ta korafi bayan gwamnatin jihar Delta ta sabunta dokar suturar ma’aikata, ta hana tara gemu mai yawa da wasu kaya da ba su dace ba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi jimamin rasuwar Terry Okorodudu da ya kasance dan kwamitin yakin neman zaben shi a shekarar 2023 bayan rashin lafiya
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar tsohon jami'in rundunar sojin saman Najeriya, AVM Okorodudu bayan fama da doguwar jinya a birnin Nairobi na kasar Kenya.
Delta
Samu kari