Delta
Hedkwatar tsaron Najeriya ta wallafa jerin sunayen dakarun sojojin da wasu matada suka kashe a kauyen Okuama, karamar hukumar Ughelli a jihar Delta.
Fusatattun dakarun sojoji sun kai farmaki kan maboyar shugaban 'yan ta'addan da ke da hannu a kisan da aka yi wa sojoji 16 a jihar Bayelsa. Sun kona gidaje.
Rahotannin sun bayyana cewa wasu sojoji dauke da muggan makamai sun mamaye yankunan gabar tekun jihohin Bayelsa da Delta a ranar Lahadi, 18 ga watan Maris.
Shugaba Bola Tinubu ya yi Allah wadai da kisan sojoji 16 da aka yi a kauyen Okuama da ke karamar hukumar Ughelli ta Kudu a Delta inda ya ce dole a dauki mataki.
Majalisar dattawa ta yi martani kan kisan gillar da aka yi wa jami'an sojoji 16 a jihar Delta. Majalisar ta bukaci a tabbatar da cewa maharan sun fuskanci hukunci.
Yayin da ake jimamin kisan sojoji akalla 16 a jihar Delta, Gwamna Sherrif Oborevwore ya yi Allah wadai da harin inda ya sha alwashin daukar mummunan mataki.
Yayin aka hallaka sojoji 16 a kauyen Okuama da ke karamar hukumar Ughelli ta Kudu a jihar Delta, ana zargin wasu sojoji sun kona kauyen kurmus da safiyar yau.
Wasu sojojin Najeriya sun rasa rayukansu a jihar Delta bayan an yi musu wani mummunan kwanton bauna. Hedikwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta tabbatar da faruwar lamarin.
Harbe-harben sojoji ya yi ajalin mutuwar mutane biyu da jikkata wasu mutane a jihar Delta yayin da ‘yan Najeriya ke fama da hare-haren ‘yan bindiga da masu garkuwa.
Delta
Samu kari