![Babu hannu na a kashe sojojin Najeriya, Sarkin Delta da ya mika kansa ga 'yan sanda](https://cdn.legit.ng/images/560x315/2d0cf1ef4e6ffcde.jpeg?v=1)
Delta
![Babu hannu na a kashe sojojin Najeriya, Sarkin Delta da ya mika kansa ga 'yan sanda](https://cdn.legit.ng/images/560x315/2d0cf1ef4e6ffcde.jpeg?v=1)
![Kisan sojoji: Rundunar Sojoji ta saki sunaye, hotunan mutum 7 da ake nema ido rufe](https://cdn.legit.ng/images/560x315/d8dffda2afd4d2bf.jpeg?v=1)
![Manyan alkawura 4 da Shugaba Tinubu ya yi wa iyalan sojojin da aka kashe a Delta](https://cdn.legit.ng/images/360x203/67b2f44091b6667e.jpeg?v=1)
![Kisan sojoji 17: Tinubu ya fusata, ya ba da sabon umarni ga dattawa da sarakunan Okuama](https://cdn.legit.ng/images/360x203/561e7f39e4e5bb0b.jpeg?v=1)
![Tinubu zai halarci jana'izar sojojin da aka kashe a Delta? Fadar shugaban ƙasa ta magantu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/561e7f39e4e5bb0b.jpeg?v=1)
![Kisan sojoji a Delta: Abubuwan sani 5 dangane da jana'izar da za a yi wa jami'an tsaron](https://cdn.legit.ng/images/360x203/061b7a8c664cdacb.jpeg?v=1)
![Bayan kashe sojoji a Delta, an sake hallaka jami'an 'yan sanda a wani harin kwanton bauna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/383c6fe6ac65dd54.jpeg?v=1)
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta fitar da hotunan jami'an 'yan da aka kashe a wani harin kwanton bauna da aka musu a cikin dajin Ohoro da ke jihar Delta.
![Kisan sojoji 17: Wani soja ya sha alwashin daukar fansa kan ta'asa a Delta, ya koka](https://cdn.legit.ng/images/190x107/845dd283fbf20570.jpeg?v=1)
Wani soja dan asalin jihar Delta mai suna Egitanghan G ya sha alwashin cewa za su dauki fansa kan kisan sojoji 17 da wasu bata gari suka yi a jihar Delta.
![Kisan sojoji a Delta: Daga karshe an fadi dalilin da ya sa aka kashe jami'an tsaron](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2fa5127a636be1eb.jpeg?v=1)
Wani matashi ya yi bidiyo inda ya fadi dalilin da ya sa aka kashe sojoji a kauyen Okuama na jihar Delta. Matashin ya ce ba wanzar da zaman lafiya suka je ba.
![Kisan sojoji 16: Majalisar Dattawa tana ganawar sirri da hafsoshin tsaro, an samu bayanai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b3597f192c37a3ff.jpeg?v=1)
Yayin da ake ci gaba da bincike makasudin kisan sojoji a jihar Delta, Majalisar Dattawa ta sanya labule da hafsoshin tsaro domin kawo hanyar bincika lamarin.
![Yadda rikicin gona ya yi sanadin kashe sojoji 17 a jihar Delta, in ji shugaban al'umma](https://cdn.legit.ng/images/190x107/54f989d3a819ef66.jpeg?v=1)
Olorogun Sleek Oshare, wani shugaban al'umma a jihar Delta, ya ce rikicin gona ne ya jawo aka kashe sojoji a jihar. Ya roki gwamnati da ta gudanar da sahihin bincike
![Abin da majalisar dattawa ta buƙaci Tinubu ya yi wa iyalan sojojin da aka kashe a Delta](https://cdn.legit.ng/images/190x107/79584fcce538f92c.jpeg?v=1)
Majalisar dattawa dattawa ta buƙaci gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da ta biya diyya ga iyalan sojojin da aka kashe a Delta tare da kamo wadanda suka aikata laifin.
![Okuama: Shugaban majalisar dattawa ya faɗi waɗanda yake tunanin suna da hannu a kisan sojoji 17](https://cdn.legit.ng/images/190x107/71b44f2c678db089.jpeg?v=1)
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana cewa ta iya yiwuwa wasu sojojin haya daga kasar waje ne suka shigo suka kashe sojoji 17.
![Okuama: Bola Tinubu ya gana da gwamnan PDP kan kisan sojoji 17, sahihan bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fe9b5d9a9d8d53bf.jpeg?v=1)
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya karɓi bakuncin Gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta a fadar shugaban kasa da ke Abuja kan kisan gillan da aka yi wa sojoji.
![DHQ ta fitar da cikakken jerin sunaye da hotunan dakarun sojojin da aka kashe a jihar PDP](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4b01344dff713992.jpeg?v=1)
Hedkwatar tsaron Najeriya ta wallafa jerin sunayen dakarun sojojin da wasu matada suka kashe a kauyen Okuama, karamar hukumar Ughelli a jihar Delta.
Delta
Samu kari