Delta
Rundunar Yan Sanda a jihar Delta ta fara gudanar da bincike kan mutuwar wata yar kasar Amurka da ta zo Najeriya wurin saurayinta, an kama masoyinta a Warri.
Tsofaffin tsagerun Neja Delta sun nuna goyon bayansu ga tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027. Sun bayyana cewa Tinubu ya yi abin a zo a gani.
Mutane da dama sun yi ta korafi bayan gwamnatin jihar Delta ta sabunta dokar suturar ma’aikata, ta hana tara gemu mai yawa da wasu kaya da ba su dace ba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi jimamin rasuwar Terry Okorodudu da ya kasance dan kwamitin yakin neman zaben shi a shekarar 2023 bayan rashin lafiya
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar tsohon jami'in rundunar sojin saman Najeriya, AVM Okorodudu bayan fama da doguwar jinya a birnin Nairobi na kasar Kenya.
Gwamnatin jihar Delta, Hon. Sheriff Oborevwori ya kaddamar da shirin walwalar zawarawa, inda aka dauki mata 10,000 a karon farko, kowace za a rika ba ta N15,000.
Rikici ya ɓarke tsakanin kungiyar da ke kula da turakun sadarwa da masu dakon mai da gas, direbobi sun dakatar da kai dizal zuwa tashohin sadarwa 16,000 a jihohi 3.
Sanata Ned Nwoko mai wakiltar Delta ta Arewa a majalisar dattawan Najeriya ya fito ya yi magana kan batun cewa yana shirin ficewa daga jam'iyyar APC mai mulki.
Wata saniyar da aka kawo don yankawa ta addabi ma’aikacin Gidan Gwamnati a Asaba a jihar Delta, inda ta jikkata mutane da dama wanda yanzu haka an kai su asibiti.
Delta
Samu kari