
Jihar Borno







Tsohon shugaban sojojin kasa na Najeriya, Tukur Buratai ya dura Borno, yana kokarin ganin Rotimi Amaechi ya zama ‘Dan takaran shugaban kasa na APC a zaben 2023.

Wasu 'yan bindiga da ake zargin 'yan Boko Haram ne suka kai harin kwanton bauna a kan titin Maiduguri zuwa Damaturu ranar Lahadi inda suka kashe 'yan sanda 2.

Babagana Zulum, gwamnan Jihar Borno, ya ce Shugaba Muhammadu Buhari zai taka muhimmin rawa wurin zaben dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, rahoton The P

Jami'an rundunar hadin guiwa ta kasashe, MNJTF sun bankado kasuwar kifi ta Boko Haram a yankin tafkin Chadi kuma sun kama mutane 30 da ke tsaka da cin kasuwar.

A karshen makon nan, dakarun sojin sama na Operation Hadin Kai sun kai wa 'yan Boko Haram da mayakan ISWAP samame inda suka sheke tarin 'yan ta'adda suka sheke.

Rundunar yan sanda reshen jihar Borno, ta sanar da cewa, ta kama mutum 3 daga cikin waɗan da suka hito zanga-zangar nuna fushin su kan batanci a Maiduguri.
Jihar Borno
Samu kari