Jihar Borno
Sanata Ali Ndume ya bayyana cewa Najeriya na da ikon kawo ƙarshen matsalar tsaro cikin watanni shida idan gwamnatin tarayya ta nuna ƙwazo da jajircewa.
'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun sake kai harin ta'addanci a jihar Borno. Tsagerun 'yan ta'addan sun hallaka wani babban soja tare da wasu sojoji yayin harin.
A labarin nan, za a ji cewa wani yaro mai shekaru 15, Tijjani ya amsa cewa da shi aka kai mummunan harin da ya kashe Birgediya Janar a jihar Borno
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya fusata da harin sojojin sama da ya hallaka fararen hula akalla 200 a wata kasuwa da ke iyakar Borno da Yobe.
A labarin nan, za a ji cewa vwamna Babagana Umara Zulum ya bayyana cewa kasuwar da sojojin saman Najeriya suka kai wa hari ba ya aiki s hukumance, an rufe shi.
Janar Oseni Braimah ya mutu a harin Boko Haram a Borno yayin jagorantar mayakan sa, lamarin da ya sake jefa Najeriya cikin jimami mai tsanani kan rashin
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya kai ziyarar ta'aziyya zuwa jihar Borno, biyo bayan harin 'yan ta'addan ISWAP da ya hallaka sojojin Najeriya.
Ga jerin sunayen manyan jami'an sojin Najeriya da aka kashe a fagen fama daga 2016 zuwa 2026, ciki har da Birgediya Janar O. Braimah da aka kashe jiya.
A labarin nan, a a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da matakin da za a dauka bayan yan Boko Haram sun hallaka birgediya janar a Borno.
Jihar Borno
Samu kari