Jihar Borno
Rundunar sojin Najeriya ta ayyana shugaban ISWAP, Abu Musa Al-Mangawi Baa Shuwa, da mataimakinsa Muhammad Jidda a matsayin waɗanda ake nema, ta sanya ladar kudi.
Jiragen yaki na Rundunar Operation Hadin Kai sun kashe ‘yan ta’adda 12 a wani harin sama da suka kai a Jihar Borno, an lalata sansaninsu a wani daji.
Mutane biyar da ake zargin mayaƙan ƙungiyar ISWAP sun mutu yayin haɗa bam a Marte, da ke Borno, yayin da sojoji suka ƙara matakan tsaro a yankin.
ADC ta bukaci Bola Tinubu ya yi amfani da dabarar da ta kai ga ceto mutanen Oriire a Oyo wajen kubutar da sauran mutanen da aka sace a fadin Najeriya.
Hukumar DSS ta yi gargaɗin cewa Boko Haram na shirin kai manyan hare-hare a Michika ta Adamawa da Askira-Uba ta Borno bayan rugujewar yarjejeniyar tsagaita wuta.
Gwamnatin Borno ta bai wa shugabannin makarantu uku kyautar motoci saboda bajintarsu, jajircewa da gudunmawar da suka bayar wajen bunƙasa ilimi a jihar.
A labarin nan, za a ji muhimman kayan abinci da man fetur da wani matashi ya ke safararsu zuwa ga ƴan ta'addan Boko Haram da su ka hana zaman lafiya a jihar Borno.
Rahoto ya nuna cewa kusan 29% na malaman makarantu a Borno na fuskantar matsanancin damuwa, lamarin da ke sanya su tunanin barin aikin koyarwa a jihar.
Tsohon alkalin Babbar Kotun Tarayya, Mai shari'a Baba Gana Ashigar, ya rasu a Maiduguri bayan gajeruwar rashin lafiya, lamarin da ya jawo alhini.
Jihar Borno
Samu kari