Jihar Borno
Sojojin Operation Hadin Kai sun dakile wani babban hari da ake zargin ISWAP ta kai sansanin soja a Gajigana, Borno, inda aka kashe da dama daga cikin maharan.
Sojojin Operation Hadin Kai sun dakile yunkurin sace dalibai da ake zargin 'yan ta'addan ISWAP ne suka kai makarantar FGGC Monguno, tare da ceto dalibai 46.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, ya gode wa Shugaba Bola Tinubu kan sake tsayar da Kashim Shettima takarar mataimakin shugaban kasa a zaben 2027.
Dakarun Najeriya sun kama wasu mutane da ake zargin suna taimakon kungiyar Boko Haram da kayan abinci da makaman da suke yaki da su a Arewa maso Gabas.
A labarin nan, za a ji cewa wata yar shekaru 28 mai juna biyu ta gamu da jami'an tsaro a lokacin da ta dauko kaya niki-niki za ta kai wa Boko Haram.
Iyalan ɗaliban da aka sace a makarantar Mussa da ke Borno sun roƙi gwamnatin tarayya ta gaggauta ceto 'ya'yansu bayan watanni biyu ba tare da wani labari ba.
Rundunar Operation Hadin Kai ta ce ta kashe mai ɗaukar bidiyon ISWAP a Borno tare da ƙwato kyamara mai ɗauke da bayanai kan ƙwararrun ƴan ta'adda daga ƙasashen waje.
Sanatan Borno ta Kudu, Muhammad Ali Ndume ya taya mataimakin shugaban kasa, Sanata Kahsim Shettima murnar sake zama abokin takarar Tinubu a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji yadda wata marya ta rasa rayuwarta tana cikin gida a lokacin da Boko Haram da sojojin kasar nan suke gwabzawa a jihar Borno.
Jihar Borno
Samu kari