Jihar Borno
Kungiyar goyon bayan Bola Tinubu ta yi barazanar janye tallafi idan Ali Modu Sheriff ya ci gaba da kasancewa cikin tsarin yakin neman zaben APC na 2027.
Dakarun sojojin Najeriya sun cafke wani mutum da ake zargi da alaka da ISWAP a jihar Borno bayan gano hotonsa tare da wasu dauke da bindigogin AK-47.
Wata mai shayarwa mai suna Zara Muhammad ta samu munanan raunuka bayan zargin matar mahaifinta ta kona ta da ruwan zafi a Maiduguri babban birnin jihar Borno.
Sanata Mohammed Ali Ndume ya ce Tinubu, Zulum da Oluremi Tinubu sun taka muhimmiyar rawa wajen tabbatar da komawarsa takarar Sanata a Borno ta Kudu a 2027.
Rikici ya barke tsakanin kungiyoyin Boko Haram da ISWAP a Dajin Sambisa, inda aka ruwaito kashe mayaka da kuma mika wuya da wasu ‘yan JAS suka yi.
A labarin nan za a ji cewa rundunar sojin Najeriya ta samu nasarori a jihohi daban-daban na Najeriya inda aka kama wasu yan ta'adda, yan ISWAP sun mika wuya.
Kashe babban kwamandan ISWAP, WAL-GEGE, a Dikwa ya jefa ƙungiyar cikin fargaba, inda ta fara zargin masu fallasa bayanai da kuma duba hanyoyin sadarwa.
Sojojin saman Najeriya sun kashe mayakan kungiyar ISWAP guda takwas a wani harin sama da aka kai Timbuktu Triangle a Borno bayan samun bayanan sirri.
Fasto Oliver Dashe ya bukaci Kiristoci su kara addu’a domin kawo karshen Boko Haram, tare da kira ga gwamnati ta tallafa wa jami’an tsaro wajen yaki da ‘yan ta’adda.
Jihar Borno
Samu kari