Jihar Borno
Wani dan majalisar dokokin jihar Borno, ya roki alfarmar a bari ya sake komawa kan kujerarsa. Dan majalisar ya fashe da kuka yayin da yake wannan roko.
A labarin nan, za a ji cewa mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima da Babagana Zulum sun haɗu a Abuja an fitar da wanda zai yi takarar gwamna a Borno.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Ali Ndume ya kara samun damar koma wa majalisa bayan Mataimakin shugaban majalisar jiha, Abdullahi Musa Askira ya janye.
Gwamna Babagana Zulum ya goya wa Mustapha Gubio baya domin gadon kujerarsa a 2027, matakin da ake ganin zai zama barazana ga haɗin kan APC a jihar Borno.
Tsagerun 'yan tadxa sun kaddamar da hare-hare kan sansanonin sojoji a farkon shekarar 2026. Sojoji sun samu nasarar dakile wasu daga cikin hare-haren.
A labarin nan, za a ji matasan Borno sun bayyana dalilansu na tara kuɗi domin ya sake neman takarar Sanata a karo na biyar yayin da shekarar 2027 ke kara karatowa.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum ya nemi afuwar jiga-jigan APC kan mulkinsa na shekaru bakwai, an ga yana zubar da hawaye a wurin taro a Maoduguri.
Dakarun rundunar sojojin sama ta Najeriya sun kai hare-hare kan 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno. Sojojin sun samu nasarar lalata maboyar 'yan ta'adda.
Wani bam da ake zargin mayakan Boko Haram ne suka dasa shi, ya tashi da mutane kuma yan ta'adda suk bi su da harbi a kusa da Gwoza da ke jihar Borno.
Jihar Borno
Samu kari