Jihar Borno
Dakarun sojojin Najeriya sun bazama cikin daji bayan samun rahoton 'yan ta'adda sun sace dalibai a jihar Borno. Sojojin sun yi nasarar ceto wasu daga ciki.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Kazamin fada ya barke tsakanin wasu kwamandojin kungiyar 'yan ta'addan ISWAP a yankin Tumbuktu Triangle. Fadan ya jawo an kashe mayaka masu yawa.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Borno ta karyata rahoton da ke cewa a dauki nauyin tubabbun 'yan ta'adda 40 domin shiga aikin sojan Najeriya.
Mataimakin babban hafsan rundunar tsaron Birtaniya, Laftanar Janar Sir Charlie Collins, ya isa Maiduguri, babban birnin Borno a wata ziyara da ya kawo Najeriya.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan ta'addan ISWAP a jihar Borno Sojojin sun kai hare-hare tare da ceto mutanen da aka yi garkuwa da su.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Fansan Yamma sun samu nasara kan 'yan ta'adda a jihar Borno. Sojojin sun hallaka masu yawa bayan kai hari.
Zagazola Makama ya karyata rahoton cewa 'yan ta'addar Boko Haram sun kai hari a kauyen Kautikari da ke Chibok a jihar Borno inda suka kona wasu ajujuwan makaranta.
A labarin nan, za a ji cewa Boko Haram ta kai mummunan hari ƙaramar hukumar Chibok da ke jihar Borno inda aka kone wadansu makarantu a harin da ba a saba gani ba.
Jihar Borno
Samu kari