Jihar Borno
A labarin nan, za a ji cewa wannan jami'in sojan da ake nema ruwa a jallo saboda zargin ya na mu'amala da yan ta'adda ya shiga hannu a kokarin tserewa zuwa Kamaru.
Sanata Mohammed Ali Ndume ya musanta zargin karɓar kuɗin fansa ko shiga sulhu da Boko Haram, yana cewa tun farko yana adawa da tattaunawa da ƙungiyar.
Rundunar Sojin Najeriya ta ce wani harin jirgi mara matuƙi a Kila Bariya ya kashe sama da ’yan ISWAP 20 tare da lalata babura sama da 30 da ma’ajiyar abinci.
Sojojin Najeriya sun hallaka babban mai ɗaukar bidiyon Boko Haram, yayin da ƙungiyar ta fitar da sanarwar mutuwarsa a wani sabon faifan bidiyo da ta fitar.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Ali Ndume mai wakiltar Borno ta Kudu ya karyata cewa ya taba shiga tsakani aka bayar da kudin fansa ga yan bindiga.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamnatin Tarayya ta fusata bayan rahoton cewa 'yan ta'adda sun kai hari makarantar mata da ke jihar Borno, ta yi bayani.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon 'dan takarar shugaban kasa a Najeriya Rabiu Musa Kwankwaso ya yi martani ga kalaman tsohon gwamnan Borno Ali Modu Sheriff.
Dakarun Operation HADIN KAI sun kama wani ɗan Sudan da wasu mutum uku da ake zargi da taimaka wa kungiyar ISWAP, tare da ƙwato kayayyaki a Borno da Yobe.
Sojojin Operation Hadin Kai sun dakile wani babban hari da ake zargin ISWAP ta kai sansanin soja a Gajigana, Borno, inda aka kashe da dama daga cikin maharan.
Jihar Borno
Samu kari