Jihar Borno
A labarin nan, za s ji cewa gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya bayyana yadda ƴan ta'adda suka karfin mai wa jami'an sojoji hare-hare.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-hare masu zafi kan 'yan ta'adda a jihar Borno. Hare-haren sun yi sanadiyyar hallaka tsagerun 'yan ta'adda da dama.
A labarin nan, za s ji cewa maharan Boko Haram sun fitar da bidiyo cike da nuna raini da rashin kunya ga gwamnatin Najeriya bayan sace mutane a Borno.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar ADC da ke hamayya da gwamnatin tarayya ta ce akwai babbar matsala a shirin dawo da ƴan ta'adda cikin jama'a.
Sheikh Isa Ali Pantami ya yi nasiha wajen daurin auren 'ya'yan gwamna Zulum. Gwamnonin Sokoto, Zamfara, Kebbi da Yusuf Buhari sun halarci daurin auren a Borno.
Ana zargin cewa 'yan ta'addar Boko Haram sun kashe sojoji 4 da farar hula 1 a garin Mussa, Borno a ranar 15 ga Afrilu, 2026, yayin da sojoji suka dakile harin.
Gwamnatin Tarayya ta bayyana dalilan da ya sanya sojojin sama suka kai hari a kasuwar Jilli da ke jihar Borno tare da ba da umarnin gudanar da bincike.
Sanata Ali Ndume ya bayyana cewa Najeriya na da ikon kawo ƙarshen matsalar tsaro cikin watanni shida idan gwamnatin tarayya ta nuna ƙwazo da jajircewa.
'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun sake kai harin ta'addanci a jihar Borno. Tsagerun 'yan ta'addan sun hallaka wani babban soja tare da wasu sojoji yayin harin.
Jihar Borno
Samu kari