Jihar Borno
Jami’ar Maiduguri (UNIMAID) ta musanta bidiyon da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke zargin kama dalibai bisa alaka da kungiyar Boko Haram a Borno.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon dan takarar Gwamna a inuwar PDP a jihar Borno, Mohammed Ali Jajari ya sauya sheka zuwa ADC, ya bayyana dalilansa.
Rahotannin sirri sun bayyana cewa ana zargin ISWAO ta cefano manyan makaman yaki ciki har da jirage marasa matuka, an nemi sojoji su tashi tsaye.
Dakarun Operation Hadin Kai sun kashe ’yan ta’adda 8, wasu 11 sun miƙa wuya a Borno; an kama takin urea 12 da ake amfani da shi wajen yin bam a Janairu, 2026.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Mataimakin Ciyaman da wani mutum ɗaya sun faɗa tarkon Boko Haram, an fitar da bidiyonsu suna rokon a biya masu kuɗin fansa.
Dakarun sojojin sama na Najeriya sun samu nasarar ragargazar 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno. Sojojin sun yi ruwan bama-bamai a maboyar 'yan ta'addan.
Tsohon Hafsan Sojin Kasa, Faruk Yahaya, ya dauki matakin shari’a kan zargin daukar nauyin ta’addanci, yana kare mutuncinsa da gaskiya a hukumomin tsaro.
Rundunar Sojojin Operation Hadin Kai sun kama karin mutane takwas da ake zargi da hannu a harin kunar bakin wake a masallacin Maiduguri da ke jihar Borno.
A labarin nan, za a ji cewa sojoji a Borno sun gamu iftila'i bayan taka wasu bama-bamai a hanyarsu ta kai wa ƴan ta'adda farmaki a dajin da ke da iyaka da Yobe.
Jihar Borno
Samu kari