Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Tsohon minista a zamanin mulkin shugaban.ƙasa, Muhammadu Buhari na farko, Solomon Dalung, ya tabbatar da fita daga jam'iyyar APC me mulki a ranar Talatan nan.
Shugaban masu rinjaye na majalisar dokokin jihar Bauchi, Tijjani Aliyu, ya karyata labaran da ke cewa yana tuntubar sauya sheka daga jam’iyyar APC zuwa PDP.
Matashi ɗan shekara 38 a duniya ya shiga tseren takarar kujerar gwamnan jihar Kwara a babban zaɓen 2023 dake tafe kuma karkashin inuwar jam'iyyar hamayya PDP.
Sumbo Owolabi, tsohon kwamishinan albarkatun ruwa na jihar Oyo a karkashin gwamnatin marigayi tsohon gwamna, Abiola Ajimobi, ya sauya sheka daga APC zuwa PDP.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Abdulaziz Yari, ya bayyana cewa sabanin rade-radin cewa ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP, har yanzu yana nan a APC mai mulki.
Matar gwamnan Ondo Betty Anyawu ta na so ta yi takarar kujerar Majalisar Dattawa a inda ta fito, gabashin jihar Imo a zabe mai zuwa da za ayi a shekarar 2023.
Fadar shugaban kasa a ranar Litinin ta mayar da martani ga Bishop Mattew Hassan Kukah, bisa caccaka Shugaba Muhammadu Buhari da yayi a sakonsa na barka da Easte
Ibadan - Wani matashin Malamin addini dan shekara 40 ya ayyana niyyar shiga takarar neman kujeran shugaban kasar Najeriya a zaben 2023 da zai gudana a Febrairu.
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya bukaci wadanda ya nada mukaman siyasa da ke da burin yin takara a babban zaben 2023 da su ajiye mukaman nasu.
Siyasa
Samu kari