An fitar da rahoto bayan bincike da aka yi game da wani jirgin China da ya yi hadari a shekarar 2022. An bayyana cewa an katse man fetur din da aka sawa jirgin.
An fitar da rahoto bayan bincike da aka yi game da wani jirgin China da ya yi hadari a shekarar 2022. An bayyana cewa an katse man fetur din da aka sawa jirgin.
Jam'iyyar APC reshen Gombe ta ce babu dokar da ta karya wajen tsaida yan takara, ta ce za ta ba duk wanda bai yarda ba damar zuwa a fafata zaben fitar da gwani.
Ministan kwadugo da rage zaman kashe wando, Dakta Chris Ngige, ya janye kudirinsa na takarar shugaban ƙasa a 2023, ya zayyano dalilinsa na ɗaukar wannan matakin
Wasu majiyoyi sun bayyana cewa ga dukkan alamau tsohon shugabana ƙasa, Goodluck Jinatajn ba zai takara shugaban ƙasa a jam'iyyar APC ba, har yanzu be cike Fom b
Dazu nan mu ka ji labari Hon. Abdulmumin Jibrin wanda yana cikin manyan masu yi wa Bola Tinubu yakin zama shugaban Najeriya, ya shiga jam’iyyar hamayya ta NNPP.
Hadin kan Kungiyoyin Arewa (CNGs) a ranar Alhamis, 12 ga watan Mayu ta nuna rashin jindadinta akan yadda Kungiyoyin Ibo da mutanen yankin kudu maso gabas su ka
Birnin tarayya Abuja - Sauran Ministocin shugaba Muhammadu Buhari cikin goman da suka bayyana niyyar takara a zaben 2023 sun gabatar da takardun murabus dinsu.
Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kano, Zubairu Hamza Massu, ya fice daga jam'iyyar All Progressives Congress, APC ya koma New Nigeria People's Party,
Gwamnan Jihar Cross River, Ben Ayade ya tube rawanin Itam Hogan Itam, basaraken yankin Calaba ta kudu akan shiga harkar siyasa dumu-dumu, The Cable ta ruwaito.
Mai bawa shugaban kasa Muhammadu Buhari shawara na musamman kan harkokin yada labarai Femi Adesina, ya ce shugaba Buhari na da wanda ya fi son ya gaje shi 2023.
Mun tattaro maku kadan daga cikin tarihin Uba Sani wanda ake tunanin zai rike tutan APC a 2023. Kafin zaben 2015, Sani rikakken 'dan PDP ne ta ciki da waje.
Siyasa
Samu kari