Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bayyana cewa ba za ta tantance shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ba, domin shiga zaben fitar da gwani da za ta gudanar.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bayyana cewa ba za ta tantance shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ba, domin shiga zaben fitar da gwani da za ta gudanar.
Sheikh Isa Ali Pantami ya yi magana kan sauya sheka daga APC idan bai samu tikitin takara ba. Pantami ya ce ya yi magana da Bola Tinubu kan fitar da 'yan takara.
Gwamnan jihar Abia, Okezie Ikpeazu, ya bayyana cewa yana son gwamnan jihar Abia, Nyesom Wike ya lashe zaben fidda dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP.
Gwamnan jihar Bauchi kuma dan takarar kujerar shugabancin kasa karkashin jam'iyyar PDP, Bala Mohammed, ya ce bai shirya janyewa saboda kowanne dan takarar PDP.
Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta yi wasti da rade-radin da ake yi na cewa ta dage babban taronta da aka shirya gudanarwa a yau Asabar, 28 ga Mayu.
Yayinda ake shirin gudanar da zaben fidda gwanin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Kebbi, Sanata mai wakiltar Kebbi ta tsakiya, Adamu Aliero.
Muhammad Kazaure, fitaccen dan majalisar nan mai wakiltar mazabar Kazaure/Roni/Gwiwa da Yankwashi a Jihar Jigawa na majalisar tarayya bai samu tikitin tsayawa t
An kasa cimma matsaya wajen fitar da dan takarar shugaban kasa na maslaha daga yankin arewacin kasar domin duk masu neman kujerar sun ce a shiga filin daga.
Sakamakon zaben fidda gwanin jam’iyyar APC da aka yi na majalisar wakilai a Alimosho da ke Jihar Legas, mutane akalla guda biyu ne su ka rasa rayukansu, Daily T
Duk da cewar ya janye daga tseren takarar tikitin shugaban kasa na PDP, an gano fostocin Mohammed Hayatu-Deen, baje a wurin zaben fidda gwani na jam'iyyar.
Bashir Ahmad, tsohon hadin Shugaba Muhammadu Buhari a bangaren sabbin hanyoyin watsa labarai kuma mai neman takarar dan majalisa na mazabar Albasu/Gaya/Ajingi a
Siyasa
Samu kari