Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bayyana cewa ba za ta tantance shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ba, domin shiga zaben fitar da gwani da za ta gudanar.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bayyana cewa ba za ta tantance shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ba, domin shiga zaben fitar da gwani da za ta gudanar.
Sheikh Isa Ali Pantami ya yi magana kan sauya sheka daga APC idan bai samu tikitin takara ba. Pantami ya ce ya yi magana da Bola Tinubu kan fitar da 'yan takara.
Tsohon ministan haƙar ma'adanan ƙasa da cigaban ƙarafuna, Ogah, ya samu nasarar lashe zaben fidda gwanin APC na takarar gwamnan jihar Abia a zaɓen 2023 dake taf
Bashir Ahmaad ya tsaya neman takarar kujerar ‘dan majalisar wakilan tarayya a jihar Kano. Ana zargin an kawo 'yan daba a inda ake tsaida 'dan takaran 2023.
Dan takarar gwamna karkashin inuwar jam’iyyar APC, Sha’aban Sharada, ya bayyana dalilinsa na barin inda ake zaben fidda gwanin jam’iyyar APC, kuma ya kalubalanc
A dai-dai lokacin da 'ya'yan manya-manyan masu rike da madafun iko da yan siyasa ke smaun nasara, ɗan minista Lai Muhammed, ya sha kaye a zaben fidda gwani.
A sakamakon janyewar takarar Ministan shari'a, APC ta tsaida ‘Dan takarar Gwamnan Kebbi. Nasiru Idris shi ne ya samu tuta, ya doke Sanata Yahaya Abdullahi.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta yi karin wa'adin zaben fidda gwani ba tare da sake duba ga jadawalin hidimomin jam'iyyun siyasa ba kafin babban zaben 2023 mai z
Bola Tinubu, tsohon gwamnan Jihar Legas kuma mai neman tikitin takarar shugaban kasa a APC ya ce idan aka zabe shi shugaban kasa, cikin shekaru hudu, zai yi aik
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya zama wanda ya lashe zaben fidda gwani na jam'iyyar APC a jihar Sokoto, TVC ta ruwaito da sauran majiyoyi
Duk da tashen da jam'iyya mai kayan alatu ta su Kwankwaso wato NNPP ta ke yi a Kano abubuwa sun fara dagule mata, wani ɗan majalisa ya sake sauya sheka zuwa APC
Siyasa
Samu kari