Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bayyana cewa ba za ta tantance shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ba, domin shiga zaben fitar da gwani da za ta gudanar.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bayyana cewa ba za ta tantance shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ba, domin shiga zaben fitar da gwani da za ta gudanar.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubkar, ya dira sakatariyar jam'iyyar PDP ta ƙasa domin karban shiadar zama halastaccen ɗan takarar shugaban ƙasa
Mataimakin shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) Salihu Lukman ya yi kira ga Shugaba Muhammadu Buhari kada ya tilasta musu zaben wani dan takaran.
Sanata Ebenezer Ikeyina, a ranar Talata ya zama dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Social Democratic Party (SDP) kamar yadda Vanguard ta rahoto. Shugaban Kw
Dan takarar gwamnan APC a Kano, Sha’aban Sharada, ya yi zargin cewa an kashe wasu magoya bayansa yayin da wasu suka jikkata a zaben da aka gudanar a makon jiya.
Bayan PDP, LP da SDP, jam'iyyar APGA ta kammala zaben fitar da ɗan takararta na shugaban ƙasa, kuma ta bayyana farfesa Umeadi a matsayin wanda ya lashe zaɓen.
Yayin da ake shirye shiryen tunkarar zaben gwamnan a jihar Ekiti, jam'iyyar APC mai mulki ta samu karin goyon baya, mambobin LP kusan 1000 sun sauya sheka.
Kungiyar Miyetti Allah a kudu maso gabas ta bayyana cewa yan bindiga sun kashe mata mambobinta hudu a jihar Anambra a ranar Litinin, an sace masu shanu 60.
Yayin da ya ke bayyana cewa, jam’iyyar APC, kasancewar ta mai shugaban kasa mai ci, ya ce ana sa ran abubuwa da yawa daga gare ta ta fuskar alkibla da shugabanc
Bayan janyewar wanda ke neman tikitin tare da mara baya ga Kwankwaso, NNPP a jiya Talata ta ba tsohon gwamnan Kano tikitin tsayawa takarar kujera lamba ɗaya.
Siyasa
Samu kari