Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya bukaci gwamnatin tarayya da hukumar INEC su daga lokacin siyasar 2027 domin karo da lokacin aikin Hajjin 2026.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya bukaci gwamnatin tarayya da hukumar INEC su daga lokacin siyasar 2027 domin karo da lokacin aikin Hajjin 2026.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bayyana cewa ba za ta tantance shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ba, domin shiga zaben fitar da gwani da za ta gudanar.
Kwamitin tantance 'yan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, ya kori mutane 10 da za su fafata a zaben fidda gwani da za a yi a mako mai zuwa idan Allah ya ka
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta yi watsi da tsarin kato bayan kato wajen zaben fidda gwanin takarar shugaban kasa na zaben 2023 sabanin yadda tayi.
Gwamnoni za su yaki ‘Dan takarar da Muhammadu Buhari zai fito da shi a zaben Shugaban kasa. Labari na zuwa ana shirin kin goyon bayan wanda Buhari zai tsaida.
Za a ji abin da ya sa Dino Melaye ya juyawa Saraki baya, ya bi Atiku a zaben fitar da gwani. Wannan karo, Melaye bai goyi bayan tsohon shugaban majalisan ba.
Tsohon mataimakin gwamnan babban bankin Najeriya kuma mai burin zama gwamnan Oyo, Chief Adebayo Adelabu, ya fice daga jam'iyyar APC ya koma Accord Party (AP).
An shiga rudani, Gwamnoni na kai-komo domin ‘dan takaransu ya kai labari a APC. Gwamnoni biyar suke neman kujerar shugaban kasan APC a 2023, amma ba a maganarsu
A jiya ne Bola Tinubu ya fito da abin da ke cikinsa, ya fadi yadda Buhari ya nemi ya zama mataimakinsa. Tinubu ya bayyana cewa Bukola Saraki su ka yake shi.
Tinubu na tare da gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, da takwaransa na jihar Kano, Umar Ganduje da kuma tsohon gwamnan jihar Borno, Kashim Shettima a lokac
Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, a halin yanzu yana ganawa da a akalla gwamnonin jam'iyyar APC guda biyar da Sanata Abdullahi Adamu shugaban jam
Siyasa
Samu kari