Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya bukaci gwamnatin tarayya da hukumar INEC su daga lokacin siyasar 2027 domin karo da lokacin aikin Hajjin 2026.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya bukaci gwamnatin tarayya da hukumar INEC su daga lokacin siyasar 2027 domin karo da lokacin aikin Hajjin 2026.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bayyana cewa ba za ta tantance shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ba, domin shiga zaben fitar da gwani da za ta gudanar.
Rundunar 'yan sandan babban birnin tarayya na Abuja, sun sanar da karkatar sa zirga-zirgar ababen hawa kafin zaben fitar da gwani na takarar shugabancin kasa.
Wata kungiyar da ake wa lakabi da matasan da suka damu da lamurran APC sun shirya zanga-zangar lumana a Kano inda suke kalubalantar shawarar da gwamnoni 11.
Mataimakin gwamnan jihar Oyo, Rauf Olaniyan ya sanar da sauya sheka daga jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP zuwa jam'iyyar All Progressives Congress (APC).
Ganin cewa abu ne mai wuya Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya samu tikitin takarar shugaban kasa na APC, a wannan zauren mun duba wasu daga matakai da zai iya dauka.
Tsohon gwamnan Akwa Ibom kuma mai neman takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Godswill Akpabio, ya bayyana cewa ba zai janye ba.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya yi hasashen juyin mulki a zaben fidda dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress.
Gwamnonin jam'iyyar APC mai mulki a kasa daga yankin Arewa sun bukaci Shugaba Muhammadu Buhari ya zaɓi magajinsa daga Kudu. Gwamnonin sun fitar da wata sanarwa
Shugaba Muhammadu Buhari, a ranar Asabar ya ce yankin kudancin Najeriya ta fitar da dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC a babban zaben 2023. Shugaban kas
Kungiyar hadin gwiwa ta arewa ta soki gwamnonin yankin na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) su 10 wadanda suka goyi bayan mika mulki yankin kudu a 2023.
Siyasa
Samu kari