Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashin Shettima ya goyi bayan takarar Sanata Ahmed Aliyu Wadada a zaben gwamnan jihar Nasarawa a 2027 ya fadi haka ne a Nasarawa.
Gwamnonin jam'iyyar APC sun gana da mambobin kwamitin ayyuka na kasa na jam'iyyar. Sai dai, shugaban jam'iyyar na kasa, Abdullahi Adamu, bai samu halarta ba.
Za a ji ainihin abin da ya sa Gwamnonin Arewa ba su goyon bayan Lawan ya zama Shugaban kasa. Amma wannan ra'ayi na Sanatan Abia, Orji Uzor Kalu ne ba kowa ba.
Alhaji Abba Kabir-Yusuf, wanda aka sani da Abba Gida-gida ya samu tikitin takarar kujerar gwamnan jihar Kano a karkashin jam'iyyar mai alamar kayan marmari.
Gwamna Abdulrahman AbdulRazaq ya ce shi ma yana goyon bayan shugabanci ya bar Arewa. Gwamna AbdulRazaq bai cikin wadanda suka sa hannunsu da farko kwanaki.
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ya fice a fusace bayan taron gwamnonin jam’iyyar APC mai mulki a Abuja a ranar Litinin, 6 ga watan Yuni, kan mika mulki kudu.
An yi hasashen cewa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ne zai lashe zaben fidda dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da aka shirya yi.
'Dan takarar shugaban kasa karkashin jam'iyyar PDP kuma tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce wa jam'iyya mai mulki dubunta zai cika a 2023.
Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya fatattaki ‘yan jarida da aka amince da su da ke daukar labaran jam’iyyar daga sakatariyar ta na kasa
Bayo Onanuga ya fito yana cewa shi ne silar haduwar Yemi Osinbajo da Asiwaju Bola Tinubu, amma yau cike yake da nadamar abin da ya aikata bayan zaben 1999.
Siyasa
Samu kari