Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya sulhunta mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin da Abdullahi Tijjani Gwarzo kan zaben 2027.
Za a ji yadda za ta iya kayawa da Peter Obi a jam’iyyar LP a zabe. Amma Obi zai samu kuri’u masu yawa saboda farin jininsa da karancin Kiristoci a takaran.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress, APC, a zaben 2023, Asiwaju Bola Tinubu, ya bukaci al'ummar Jihar Ekiti su fito su yi zabe idan
Shugaban jam’iyyar PDP na kasa, Iyiochia Ayu, a ranar Talata, ya bayyana kwarin gwiwar cewa jam’iyyar da dan takararta na shugaban kasa, Atiku Abubakar, a cikin
Rahotanni sun bayyana cewa, Babagana Kingibe, tsohon sakataren gwamnatin tarayya (SGF), ya mikawa Tinubu sunayen mutum uku ya zabi daya ciki su yi takara tare.
Kungiyar matasan Kudu da Arewa, 'The Southern-Northern Progressive Youth Congress' ta soki shirin da ake hasashen jam'iyyar APC na yi na zabarwa dan takarta, As
A yayin da babbar jam’iyyar adawa ta PDP ta kammala tantance abokin dan takararta na shugaban kasa, tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar, a yau, jam’i
Kungiyar nan ta SERAP ta ce duk wani ‘Dan takara sai ya fadawa Duniya abin da yake da shi. Mai neman takara a jam’iyyar SDP ne kurum ya iya bayyana kadarorinsa.
Shugaban masu rinjaye da takwaransa na ɓangaren hamayya shugaban marasa rinjaye sun tabbatar da murabus din su a zaman majalisar dattawan kasa na yau Talata.
Shugaban majalisar dattawaa, Ahmad Lawan, ya jajanta wa abokan aikinsa da suka kasa samun tikitin takara a karkashin jam'iyyun su a zabuksn 2023 masu zuwa.
Siyasa
Samu kari