Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, ya musanta rade-radin da ke yawo a kafafen sada zumunta, yana mai jaddada cewa har yanzu cikakken dan jam'iyyar APC ne.
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, ya musanta rade-radin da ke yawo a kafafen sada zumunta, yana mai jaddada cewa har yanzu cikakken dan jam'iyyar APC ne.
A ranar Asabar, 18 ga watan Yuni, 2022 hukumar zabe ta kasa watau INEC za ta gudanar da zaben gwamnan jihar Ekiti. Wa'adin gwamnan jihar, John Kayode Fayemi.
Gabanin zaben gwamnan Jihar Ekiti, mazauna jihar wadanda suka yi magana da Legit.ng sun bayyana yan takarar da suka fi so a cikin wadanda ke neman kujerar gwamn
Shugaban jam'iyya mai mulki ta kasa, Sanata Adamu, ya ce nasara na tare da APC a babban zaɓen 2023 saboda ɗumbin goyon bayan da take samu daga wurin yan Najeriy
Deji Adeyanju, dan gwagwarmayar siyasa kuma shugaban kungiyar 'Concerned Nigerians' ya ce akwai bukatar dan takarar shugaban kasa na APC, Bola Tinubu, ya fada y
Na-kusa da Gwamna Nyesom Wike sun zargi Atiku Abubakar da sabawa jam’iyya, suka ce hakan zai yi tasiri a 2023 tun da aka dauki Ifeanyi Okowa a zabe mai zuwa.
Jigon APC, Sanata Ibikunle Amosun ya ce ganin goyon bayan da Bola Ahmed Tinubu ya samu daga Gwamnoni, ya sa shi fasa takaran da ya ci buri tun shekarar 2020.
Gwamnan Delta Ifeanyi Okowa ya na ganin Nyesom Wike ba zai yi fushi saboda bai samu takarar mataimakin shugaban kasa ba domin ganin Wike yana matukar kaunar PDP
Za a ji daga cikin abin da ya sa Ifeanyi Okowa ya yi wa Nyesom Wike kafa akwai sarkakiyar da ke cikin sabuwar dokar zabe da kuma irin halayyar Gwamnan Ribas.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC mai mulki, Asiwaju Bola Tinubu, ya ayyana sunan Alhaji Kabir Ibrahim Masari a matsayin abokin takararsa a zaben shuga
Siyasa
Samu kari