Shugaba Vladimir Putin ya sanar da kammala hada makamin Sarmat da ya ce sun gwada kuma za a fara aiki da shi a karshen shekarar 2026. Ya ce shi ne mafi hadari.
Shugaba Vladimir Putin ya sanar da kammala hada makamin Sarmat da ya ce sun gwada kuma za a fara aiki da shi a karshen shekarar 2026. Ya ce shi ne mafi hadari.
Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya, ya aika da sakon gargadi ga masu neman takara. Ya ba da tabbacin cewa APC za ta yi zaben fitar da gwani na kato bayan kato.
APC ta rasa magoya baya 3,000, 'yan takarar gwamna biyu, wani 'dan takarar majalisar tarayya ga PDP a jihar Sakkwoto. Sun ce APc a jihar ta zama ta mutum daya.
Mun tattaro wadanda da suka yi wa Peter Obi mugun baki, su ka ce ba zai mulki Najeriya a 2023 ba. Irinsu Ejika Mbaka sun zargi Peter Obi da cewa yana da rowa.
Jagoran masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC daga Arewa, Abdullahi Aliyu Katsina ya ce kuri'an jin ra'ayin al'umma da kungiyar ta yi ya nuna cewa zaben gwamnan B
Rahoton da muke samu da safiya nan, Bola Tinubu ya tafo birnin Faris na ƙasat faransa bayan sa labule da shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari a Aso Villa dake Abuja.
Tsohon gwamnan jihar Borno, Kashim Shettima, ya ce rikicin da ya dabaidaye ‘yan majalisar dattawa na jam’iyyar APC ya shiga rudani, kuma ana ta tattaunawa a kai
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya nuna ba zai yi watsi da NNPP, ya hada-kai da Atiku Abubakar ba, ya caccaki PDP da APC, ya ce duk gwamnatocin da aka yi sun gaza.
Jam'iyyar NNPP ta samu karbuwa a jihar Borno, kamar yadda shugabanta ya fada, kuma ta samu akalla mambobi miliyan biyu da za su kada kuri'u a zaben 2023 mai zuw
Farouk Adamu Aliyu ya bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba su fito da ‘dan takarar mataimakin shugaban kasa ba, ya ce babu ruwansu da batun addinin 'dan takara
Jigo a siyasar yankin Kudu maso yamma Gabashin Najeriya ta yi bayani, ta ce kada a bata kuri'a wajen zaban dan takarar jam'iyyar PDP Atiku Abubakar saboda dalil
Siyasa
Samu kari