Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Jam'iyyar APC reshen Gombe ta ce babu dokar da ta karya wajen tsaida yan takara, ta ce za ta ba duk wanda bai yarda ba damar zuwa a fafata zaben fitar da gwani.
Dan takarar gwamna na jam'iyyar NNPP a babban zaben 2023 na jihar Kaduna, Sanata Suleiman Othman Hunkuyi, ya gabatar da Dr Sani Mazawaje a matsayin abokin taka
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya bayyana nadamarsa kan goyon bayan shugaban kasa na yanzu, Muhammadu Buhari a 2015. Obasanjo ya bayyana hakan ne yayin
Za a ji labari cewa Gwamnan jihar Ribas watau Nyesom Wike da kuma takwarorinsa na jihohin Oyo da Benuwai, Seyi Makinde da Samuel Ortom sun hadu a birnin Landan.
Jam'iyyar PDP ta caccaki Kashim Shettima kan yadda yake kokarin yin gogayyar suna da tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan bayan Zagon kasa da ya dinga masa.
Wasu jiga-jigan jam'iyyar APC a gundumar Dingyadi-Badawa a karamar hukumar Bodinga a jihar Sokoto sun sau ladansu, sun sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP daga APC.
Mun kawo shugabannin PDP da suka yi fada da Nyesom Wike a cikin shekara shida. Za a ji yadda Nyesom Wike ya yaki Uche Secondus, Iyorchia Ayu da Ali Modu Sheriff
An yi wani ikirari mai tada hankali na cewa addini ne ake amfani da shi a jihar Anambra wurin bada manyan mukamai a gwamnati. Joe Igbokwe ne ya yi ikirarin a da
A yankin Kudu maso Yammacin Najeriya, tsohon gwamnan na Legas sananne ne wajen kitsawa da daura wasu fitattun 'yan siyasa a kujeru daban-daban, musannan a APC.
Tsohon sanata mai wakiltar Kaduna ta tsakiya a majalisar dattawan Najeriya, Shehu Sani ya ba da shawara kyauta ga dukkan gwamnonin Najeriya masu ci a fadin kasa
Siyasa
Samu kari