Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Shugabannin jam'iyyar adawa ta ADC a Kudu maso Yamma, jihohin Yarabawa 6 na Najeriya ta shirya kifar da shugaba Bola Tinubu a zaben 2027 mai zuwa.
Atiku ya jero ayyukan da zai fara a kwana 100 idan ya zama Shugaban Najeriya. Waziri zai yi kokarin cire tallafin mai, ya rage cin bashi a cikin kwanakin farko.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce akwai wadanda su ya kamata su ke tallata nasarorin da gwamnatinsa ta samu, amma sam ba sa yin hakan, TheCable ta ruwaito.
Kwamitin ayyuka na kasa, NWC, ta jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, ta soke shugabanninta na jihar Osun saboda rikicin shugabanci. Rushe shugabannin na
Ya bayyana haka ne yayin da yake magana a wani taron kungiyar ‘yan kasuwa da masana’antu ta Legas (LCCI) ta 2022 da aka yi a Legas, Daily Trust ta ruwaito.
An Zargi Shugaban Matasa da Fifita Yarbawa a Wajen Taron Jam’iyya. Shugaban matasan APC a Najeriya, Isreal yayi magana a shafukansa, ya karyata wannan zargi.
Duk da halin da babbar jam'iyyar adawa ke ciki na rikicin cikin gida tsakanin Atiku da tsagin gwamna Nyesom Wike na Ribas, Dakta Ayu ya shirya tagiya Turai.
Daruruwan jiga-jigai da mambobin jam'iyyar PDP ne suka mamaye filin jirgin saman Muritala Mohammed dake Legas domin karbar dan takarar shugaban kasa, Atiku.
Tsohon ɗan takarar PDP da ya nemi tikitin neman kujerar shugaban ƙasa, Sam Ohuabunwa, ya nuna cewa gwamna Wike na kan gaskiya a kokarin ganin an yi adalci a PDP
Hon. Yakubu Dogara da Babachir David Lawal, suna ci gaba da kalubalantar tikitin Musulmi da Musulmi, cewa za su ci gaba da fafutuka don ganin an yi adalci.
Siyasa
Samu kari