Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
Fasto Samuel Oladele kuma limamin Christ Apostolic Church (CAC) Worldwide ya ba kiristoci satar amsa a zaben Shugaban kasa, yace su bi wanda zai kare ra’ayinsu.
Gwamna Abdullahi Ganduje na jihar Kano ya ce idan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bola Tinubu, ya lashe zabe zai bunkasa kasar da kawo ci gaba.
Ambasada Jake Epelle, wanda ya kafa gidauniyar zabiyoyi, ya shawarci ‘yan takara da jam’iyyun siyasa a babban zabe mai zuwa na 2023 da su tabbatar da sanya su.
Sanata Jonah Jang yace tun da farko akwai shirin da aka yi tsakanin Iyorchia Ayu da Aminu Waziri Tambuwal domin a hana Nyesom Wike takarar shugabancin kasa.
Shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Sanata Iyorchia Ayu, yayi kira ga Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas da mabiyansa da su dawo a yi kamfen din Atiku tare da su.
Jagoran PDP ya bayyana ainihin silar rikicinsu da Shugaban Jam’iyya. Bode George yace idan da adalci, sai shugaban jam’iyyar PDP ya fito daga bangaren kudu.
Fani-Kayode ya ba Nyesom Wike da mutanensa shawara su bi Bola Tinubu. Tun da an gagara sasantawa da Atiku, Jigon Jam’iyya ya fara zawarcin Wike a tafiyar APC.
Za a ji ana rikici a kan takarar kujerar Sanata tsakanin Jibrin Tatabe da Hon. Mohammed Umara Kumalia. Jibrin Tatabe yana so a karbe takara daga hannun Kumalia/
A kokarinsu na nuna ɓacin rai da matakin tsayar da yan takara mabiya addini ɗaya, Babachir Lawal da Yakubu Dogara sun sha alwashin ganin bayan shirin APC a 2023
Siyasa
Samu kari