Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Majiyoyi sun ce shugaba Bola Tinubu ya ƙi bukatar sanatoci na samun tikitin takara kai tsaye, yana mai jaddada cewa gwamnonin jihohi su na da ikon yanke hukunci.
Idan har Yakubu Dogara da Injiniya Babachir David Lawal sun bar jam’iyyar APC, alamu na nuna za su iya shiga LP. Zuwa yanzu suna magana da PDP, LP da NNPP.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Mr Dumebi Kachikwu ya ce babu banbanci tsakanin dan takarar APC, Bola Tinubu, na PDP Atiku Abubakar da dan takarar L
Fitaccen shugaban matasan Najeriya kuma kwararre a bangaren sufurin jiragen sama, Kwamared Isaac Balami ya fita daga jam'iyyar APC ya koma Labour Party, LP.
Babbar kotun tarayya da soke sabon zaɓen fidda gwanin da PDP ta shirya wand aya ba tsohon gwamnan jihar Kebbi damar takarar Sanatan Kebbi ta tsakiya a 2023.
Mun tattaro maku martanin Mutane Yayin da Gwamna Ganduje Ya yi Kicibis da Kwankwaso a Filin Jirgi. Yanzu babu ga maciji tsakanin Rabiu Kwankwaso da magajinsa
Wata babbar kotun tarayya da ke zama a Abeokua, babban birnin jihar Ogun ta soke zaben fidda gwanin gwamnan da jam'iyyar PDP ta gudanar a jihar ta Ogun a Kudu.
A 2023, akwai masu ganin ya kamata mulki ya je yankin Kudu maso gabas, abin dubawa shi ne mafi yawan 'yan takara Musulmai ne, illa Kirista daya da ke inuwa LP.
Chimaroke Nnamani, sanatan jam'iyyar PDP daga jihar Enugu, ya ce Asiwaju Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na APC "abokinsa ne, dan uwa kuma takwara." San
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nuna yakinin cewa gwamnatinsa za ta gudanar da tsarin mika mulki mai nagarta inda sabbin shugabannin siyasa zasu bayyana.
Siyasa
Samu kari