Majiyoyi sun ce shugaba Bola Tinubu ya ƙi bukatar sanatoci na samun tikitin takara kai tsaye, yana mai jaddada cewa gwamnonin jihohi su na da ikon yanke hukunci.
Majiyoyi sun ce shugaba Bola Tinubu ya ƙi bukatar sanatoci na samun tikitin takara kai tsaye, yana mai jaddada cewa gwamnonin jihohi su na da ikon yanke hukunci.
A shirye-shiryen fara kamfe, ɗan takarar shugaban kasa a inuwar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya dira jihar Enugu tare da tawagarsa domin gana wa da kusoshin PDP.
Manyan 'yan siyasan jam'iyyu an ankarar da su kan cewa su yi taka-tsan-tsan, kada su zuba ido tare da raina 'dan takarar shugabancin kasa na LP, Peter Obi.
Kungiyar dattawan kirista a arewa ta gargadi jam’iyyar APC da dan takarar shugaban kasa, Tinubu, kan amfani da kudi wajen kawo rabuwar kai tsakanin Kiristoci.
An gano Peter Obi ya zugo Kiristoci a kan Zaben 2023, Gwamna El-Rufai ya yi matukar mamaki. An ji Obi yana jawabi a coci, ya na nunawa kiristoci su tashi tsaye.
Wasu jiga-jigan NNPP da aka hana takara a Osun sun ce jam'iyyarsu ba za ta lashe zabe ba. A maimakon su yi biyu-babu, sai suka bi jam'iyya mai mullkin Najeriya.
Shugaban Afenifere da su Olu Falae su na goyon bayan Ibo ya zama Shugaban kasa, amma 'Yan ARG sun sha banbam, sun ce Tinubu ya fi cancanta Yarbawa su zaba/
Hasashe ya nuna Peter Obi ya sha gaban APC, PDP da NNPP a takara. Idan hasashen We2Geda Foundation ya tabbata gaskiya, Peter Obi ne zai zama shugaban Najeriya.
NNPP ta na fuskantar barazana a 2023 a Kano, domin Ibrahim Shekarau ya zama Ala-ka-kai, Hukumar INEC tace Shekarau zai yi takarar Sanata ba Rufai Hanga ba.
A jiya aka ji Peter Obi da Olusegun Obasanjo sun sa labule a karo na 3 a cikin watanni 3 domin shiryawa zaben shugaban kasa, abin da suka tattauna ne sai Allah.
Siyasa
Samu kari