Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa mashigar Hormuz ta dawo karkashin ikon dakarun kasarsa. Trump ya ce shugabannin Iran na cikin dimuwa.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa mashigar Hormuz ta dawo karkashin ikon dakarun kasarsa. Trump ya ce shugabannin Iran na cikin dimuwa.
Masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC, da suka hada da shugabannin al'umma sun raka Yusuf Muhammadu Buhari wajen gwamna Radda kan takarar 2027 a Katsina.
A yau jam'iyyar PDP mai adawa da bude babin fara yakin neman zaben shugaban kasa a 2023, sai dai taron ya baɗ baya ƙusa ganin wasu jiga-jigai basu hallara ba.
Wani Lauya masanin tsarin mulki, Kayode Ajulo, ya gargadi ‘yan siyasar Najeriya da jam’iyyun siyasa da su gujewa rashin biyayya ga tanadin dokar zabe ta 2022.
Yayin da a hukumance hukumar zaɓe ta baiwa jam'iyyu damar fara yakin neman zaɓe daga yau 28 ga watan Satumba, 28, Sakataren LP a Kano ya sauya sheƙa zuwa APC
Kwanaki an ji labari an yi karar Peter Obi da magoya bayansa kan shirin gudanar da tattakin #Obidatti23 Forward Ever a Legas. Alkali ya zartar da hukunci a yau.
Ba'a hangi wasu kusoshin jam'iyyar PDP ba a wurin taron kaddamar da litattafan Atiku da tawagar yaƙin neman zaɓen shugaban ƙasa dake gudana yanzu haka a Abuja.
Kwararran majiyoyi a jam'iyyar APC sun bayyana cewa dakatar da fara kamfen din jam'iyyar ba zai rasa alaka da yadda Tinubu ke gudanar da harkokin kwamitin takar
Tsohon mataimakin shugaban ƙasaz Alhaji Atiku Abubakar, yace ba zai bari ya'yansa su koma wata kasa da zama ba, ya ɗauki alƙawarin inganta ilimi da lafiya.
Yayin da kowace jam'iyya ke shirye-shirye fara kamfe daga yau Laraba 28 ga watan Satumba, 2022, akwai wasu kasuwanci da abun zai musu kyau a lokacin kamfe.
Shugabannin jam'iyyar PDP a yankin Kudu maso Yammacin kasar nan sun ce rikicin da jam'iyyarsu ke dama dashi ba zai hana su karbar mulki a hannun APC ba a zabe.
Siyasa
Samu kari