Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
An yi kira ga babban kotun tarayya da ke Abuja, a ranar Juma'a 30, ta soke takarar Asiwaju Bola Ahmed Tinubu gabanin babban zaben shugaban kasa na shekarar 2023
Akwai yiwuwar dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PRP, Kola Abiola ya bayyana janyewa daga takarar shugaban kasa a kowan lokaci daga yanzu, inji wani rahoto.
Obidike Chukwuebuka, mamba a jam'yyar APC ya tabbatarwa 'yan Najeriya cewa, zaben 2023 mai zuwa zai zo da sauyi mai yawa idan ya samu damar gaje Buhari a 2023.
A ranar Alhamis dinnan, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya kaddamar da sakatariya da ofishin kamfe na NNPP a Akwa Ibom. John Akpanudoedehe sun tarbi 'dan takaran.
Asiwaju Bola Tinubu mai neman kujerar shugaban kasa a Najeriya yace ya dawo da katfinsa. Tinubu ya shigo Najeriya bayan ya shafe tsawon kwanaki 12 a Birtaniya
Kwamitin NCMC mai aikin kula da yakin neman zaben PDP ya nada wasu sababbin Darektoci. Wadannan Darektoci da mataimakansa za su taimakawa Atiku Abubakar a 2023.
Daidai da shirin kwamitin dabaru na kasa (NSC) na PDP, jam'iyyar ta kaddamar da majalisar kamfen din matasa da ta kira NYCC. da za ta tabbatar da kawo kuri'u.
Bola Ahmed Tinubu, ‘dan takarar shugabancin kasa na jam’iyyar APC ya dawo Najeriya.Tinubu ya shilla ketare a ranar 24 ga Satumba kuma ya dawo ranar Alhamis.
Jam'iyyar NNPP ta yi karar hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, kan rashin ba wa jam'iyyar dama ta bada sunan dan takarar sanata na Kano Central a zaben 2023. Ai
Siyasa
Samu kari