Gwamnan jihar Bauchi, Bala Abdulkadir Mohammed, ya fasa sauya sheka zuwa jam'iyyar APC. Gwamnan ya kasa cimma yarjejeniya da jam'iyya mai mulki a Najeriya.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Abdulkadir Mohammed, ya fasa sauya sheka zuwa jam'iyyar APC. Gwamnan ya kasa cimma yarjejeniya da jam'iyya mai mulki a Najeriya.
Sadiq Ango Abdullahi ya fada hannun 'yan bindiga a watan Maris yayin da aka shirya zaben tsaida gwani na neman takarar majalisa a Mayu, sai ga shi ya samu tuta.
Ana tsoron cewa jami'an tsaro sun je gida sun dauke Yusuf Imam, wanda daya ne daga cikin masu taimakawa NNPP da dukiyarsu. Ogan boye ya nemi Sanata a NNPP.
Sai a jiya ne Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya ba Atiku Abubakar hakurin harin da aka kai masa a kamfe, amma ya fadawa ‘Yan adawa su cire rai da Borno.
Jam'iyyar APC ta bayyana cewa, jam'iyyar PDP ce ta jefa 'yan Najeriya miliyan 133 cikin bakin talauci yayin da ta mulki kasar nan na tsawon shekaru 16 cif.
Wata kungiyar Musulmai ta bayyana cewa, akwai bukatar dukkan Musulmi a kasar nan ya ba da kuri'unsa ga dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Bola Tinubu.
Jigon jam'iyyar PDP ya bayyana kadan daga abin da jam'iyyar ta tanadarwa 'yan Najeriya idan dan takarar ta na shugaban kas aya lashe zaben 2023 mai zuwa badi.
Gabannin babban zaben 2023, surukin shugaban kasa Muhammadu Buhari, Sani Mamood Sha’aban, ya janye katinsa na dan jam’iyyar All Progressives Congress (APC).
Majalisar jihar Osun tayi watsi da bukatar sabon gwamna Sanata Ademola Adeleke na canza sunan jihar. Majalisar tace taken jihar, tambari da tuta duk dokoki ne.
Babban jigon jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Bala Ibrahim, ya bugi kirjin cewa yan Najeriya za su zabi Bola Tinubu a zaben 2023 saboda kokarin APC.
Siyasa
Samu kari