Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Sanata Chimaroke Nnamani, tsohon gwamnan jihar Enugu kuma sanatan yankin Enugu East ya jadada cewa Asiwaju Bola Tinubu na jam'iyyar APC ne zai lashe zaben 2023.
Yayin da ake ci gaba da tallata Tinubu a Najeriya da ma jam'iyyar APC, an bayyana sunayen matasan da za su tallata APC a zaben 2023. An fadi sunayen manya.
Mai kula da kamfen din gwamna na dan takarar gwamna na jam'iyyar APC a karamar hukumar Karim Lamido na jihar Taraba, Abdullahi Kanti, ya rasu a hatsarin mota.
Jigon jam'iyyar APC, Kabir Faskari, ya sanar da cewa da yawan nadin da Buhari ke yi ba saboda nagartar jama'a yake yi ba. Duk saboda yarda ne,shiyasa ake barna.
Jagoran Jam’iyyar PDP ya yi hasashen Atiku Abubakar ba zai ci zabe ba. Ken Nnamani ya na nunawa sauran mutanen Kudu maso gabashin Najeriya cewa APC ce zabi.
Gwamnan jihar Jigawa, Badaru Abubakar, yace ya cika dukkanin alkawarin da ya yi wa mutane lokacin da yake neman su zabe shi a matsayin gwamna a zaben 2015.
Sanata Abdullahi Adamu, shugaban jam'iyyar All Progressives Congress na kasa ya bayyana cewa Shugaba Muhammadu Buhari ya fi kowa son ganin APC ta ci zaben 2023.
Gwamnan jihar Gombe, Muhammad Inuwa Yahaya yace ko kaɗan ba ya fargabar shirin INEC na amfani da na'urar BVAS a zaben 2023 mai zuwa, yace yana da magoya baya.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ta gargadi yan Najeriya game da goyon bayan jam'iyyar APC mai mulki a kasa tana mai cewa APC bata san inda za ta ba.
Siyasa
Samu kari