Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Jama'ar kafar sada zumunta sun yi ta cece-kuce bayan da wani bidiyo rubutu ya fito lokacin da yake rubutu a kan wata takarda da hannun hagu a wani wurin taro.
'Dan takarar shugabancin kasa karkashin jam'iyyar LP, Pteer Obi, ya nada tsohon hadimin Obasanjo, Akin Osuntokun matsayin sabon darakta janar na kamfen dinsa.
Wasu tsagerun mutane da ake zaton yan daban siyasa ne sun kona gidan shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Ebonyi, Stanley Okoro-Emegha.
Rabiu Kwankwaso ya caccaki Bola Tinubu da Atiku Abubakar a Katsina, a cewar ‘dan takaran na NNPP, mutanen nan sun gaji, ba za su iya ba domin sun tsufa da yawa.
Tsohon gwamnan jihar Anambra ya ce ya gana da Peter Obi ido da ido, ya kuma shaida masa kada ma ya bata kudinsa, ba zai ci zaben 2023 da ake shirin yi ba badi.
A ranar Litinin, 26 ga watan Disamba 2022, Atiku Abubakar ya dauko Hassana Maina ta zama Hadimarsa kan SDG. Budurwar ta tabbatar da haka a shafinta na Twitter.
Wani mai amfani da Twitter HAUSA MAFIA (@daddykukiss) ya horar da mahaifinsa saboda ya ki goyon bayan dan takarar shugaban kasa na Labour Party, Peter Obi.
Wasu dake fatam darewa kujerun siyasa a babban zaben 2023 sun watsar da Tikitin NNPP, sun rungumi tsintsiya a jihar Zamfara, Abdul'aziz Yari ne ya tarbesu.
Shahararren malamin nan a Najeriya, Sheikh Ahmad Gumi, yace 'yan arewa na bukatar shugaban da zai zauna ya yi sulhu da yan fashin jeji ya basu abinda suke so.
Siyasa
Samu kari