Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa zai kai sojojin ruwan Amurka su ceto jiragen da suka makale a mashigar Hormuz da Iran ta toshe bayan fara yaki.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa zai kai sojojin ruwan Amurka su ceto jiragen da suka makale a mashigar Hormuz da Iran ta toshe bayan fara yaki.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Rundunar ‘yan sanda ta bada sanarwar cafke wannan mutumi da PVC. Tasiu Abdullahi Hayin Hago ya tona cewa Abba Ganduje ya say a tattaro masa katin zaben mutane.
A makon nan, Dan takarar SDP ya bi Bola Tinubu zuwa APC, jam’iyyar APC ta karbi matashin ‘dan siyasar da wasu mutanensa da suka biyo shi zuwa jam’iyya mai mulki
LP ta na korafin ana cire masu fastoci a Anambra, amma Mai girma Gwamnan Anambra, Charles Chukwuma Soludo ya ce ya kyale LP rayi kamfe kyauta a gwamnatinsa.
Ana saura yan makonni babban zabe jam'iyyar APC mai mulki ta yi manya-manyan kamu a jihar Kuros Riba ciki har da dan takarar mataimakin gwamna na jam'iyar SDP
Farfesa Chukwuma Soludo, gwamnan jihar Anambra yace akwai yiwuwar Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour zai iya cin zabe a jiharsa na Anambra
Gabannin babban zaben Najeriya na 2023 mai zuwa, an kaddamar da kwamitin yakin neman zaben jam'iyyar APC a jihar Sokoto a ranar Alhamis, 19 ga watan Janairu.
Olusegun Obasanjo ya kare kan shi daga masu sukarsa a kan Peter Obi. Tsohon shugaban kasar yake cewa Najeriya tana bukatar mai halin kwarai ne ya jagorance ta.
Mai alfarma Sarkin Musulmi kuma shugaban majalisar koli ta shari'ar Musulunci a Najeriya, Alhaji Sa’ad Abubakar III, ya bukaci yan Najeriya su yi tunani sosai.
Tsohon hadimin Goodluck Jonathan yace tun tuni aka daina sanya Peter Obi daga cikin manyan yan takarar da zasu iya ɗarewa shugaban kasa a babban zaben 2023.
Siyasa
Samu kari