Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa zai kai sojojin ruwan Amurka su ceto jiragen da suka makale a mashigar Hormuz da Iran ta toshe bayan fara yaki.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa zai kai sojojin ruwan Amurka su ceto jiragen da suka makale a mashigar Hormuz da Iran ta toshe bayan fara yaki.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Dan takarar gwamna a jam'iyyar LP, yace gwamnatocin Kano suna bawa abinda bai da muhimmanci muhimmacin wajen aikatshi, musamman ma gina gadojin sama a garin
Gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello, ya karyata labarin da ke yawo vewa ya janye daga kwamitin yakin neman zaben dan takarar shugaban ƙasa na APC, Tinubu.
'Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana yadda APC da Buhari suka yaudari mazauna jihar Neja domin su ci zaben 2019 .
Hasashe sun nuna cewa Gwamna Yahaya Bello ya shiga halin fargaba kan zamowar Asiwaju Bola Ahmed Tinubu Shugaban kasa, saboda lissafinsa siyasar jihar Kogi.
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar jam'iyyar APC mai mulki, Bola Ahmed Tinubu, ya roki mazauna Jigawa su jefa masa kuri'u idan suna son samun zaman lafiya.
APC na shirya wasu dabaru a yakin neman zaben shugaban kasarta na 2023, ta jero wasu jihohin PDP biyu da Shugaba Muhammadu Buhari zai ziyarta don yin kamfen.
Koodinetan yakin neman zaben Tinubu/Shettima a shiyyar kudancin Taraba ya bayyana cewa na ɗage ralin APC ne saboda wasu sun yi fashin kuɗin shiryawa ralin.
Gwamna Nyesom Wike ya maida martani saboda dakatar da wasu ‘Yan PDP. Wike ya nuna cewa shugabannin jam’iyyar PDP sun saba doka, kuma zai kai kara a gaban kotu.
Mun samu labari cewa Jagororin jam’iyyar adawa ta LP za su kauracewa Peter Obi yayin da yake shirin zuwa yawon kamfe a dalilin rikicin cikin gida da ake yi.
Siyasa
Samu kari