Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Pantami, ya yi watsi da tsarin sulhun APC a jihar Gombe, yana cewa bai haɗa dukkan masu takara ba.
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, yace PDP ce kaɗai mafita ga yan Najeriya idan suka son samun zaman lafiya a ƙasa.
Fitacciyar 'yar siyasar jihar Kano kuma tsohuwar Sanata Naja'atu Muhammad ta bar jam'iyyar APC. Tace dukkan jam'iyyun siyasa daya suke a Najeriya babu banbanci.
Jirgin yakin neman kujerar shugaban kasan Najeriya a zaben 2023 na jam'iyya All Progressives Congress APC ya yada zango jihar Jigawa don yakin neman zabe..
Kotun Koli a Najeriya ta kawo karshen takaddama kan tikitin takarar majalidar wakilan tarayyya daga jihar Kebbi, ta bayyana sahihin dan takara a inuwar APC.
Sanata Chimaroke Nnamani mai wakiltar mazabar Enugu ta gabas yace dakatar da shi da babban jam'iyyar hamayyar tayi kan zargin cin amanar jam'iyya ya saba ka'ida
Wata kungiyar 'yan arewa ta yi kira ga tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya hakura da takara ya koma bayan wanda yan arewa suke kauna.
Festus Keyamo, kakakin kwamitin kamfen din dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC ya ce Buhari ne dalilin da yasa Osinbajo baya zuwa kamfen din Bola Tinubu
Babbar kotun tarayya mai zama a babban birnin tarayya Abuja a jiya Jumu'a ta soke tikitin takarar dan majalisar wakilai daga jihar Imo, ta nemi a yi sabon zabe.
Yayin da harkokin kmafe ke ci gaba da gudana gabanin babban zaben dake tafe. Gwamna Wike ya yi barazanar kwace filin wasan da ya sahalewa Atiku a jihar Ribas.
Siyasa
Samu kari