Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Yayin da ya rage wata ɗaya gabanin babban zaben wannan shekarar, jam'iyyar APC a jihar Akwa Ibom ta sallami Ita Enang, daga inuwarta kan zargin zagon kasa.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya bayyana cewa yana tare da ɗan takarar gwamna, Sanatoci, majalisa tarayya da jiha amma ɗayan kam ba zai matsa wa kansa ba.
Kotun koli ta raba gardama kan hayaniyar da ake kan kujerar takarar gwamna na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, Ogun inda ta yi watsi da karar Jimi Lawal
Babbar kotun tarayya ta kawo karshe shari'ar da aka jima ana tafkawa tsakanin jam'iyyar PDP, dan takararta gwamna a jihar Gombe da kuma Gwamna Inuwa Yahaya.
Bata-gari sun kai wa Peter Obi hari a Jihar Shugaban Kasa yayin da ya je yakin zabe, an bukaci jami’an tsaro su binciki lamarin saboda gudun haka ta sake faruwa
Za a ji Zainab-Duke Abiola ta fadawa kotu cewa mutanen da ta ke kara sun yi mata sharrin cin zarafin Teju Moses a lokacin shi ne dogarin ‘yan sanda dake gadinta
Dan takarar kujerar mamban majalisar wakilan tarayya na PDP a jihar Kuros Riba, Peter Akpanke, ya ce saboda siyasa ne ya sa aka ayyana nemansa ruwa a jallo.
Jam’iyyar NNPP ta na zargin ‘ya ‘yan APC da ruguza fastocin ‘yan takaranta na 2023. NNPP ta ce abin mamaki ana siyasa da gaba a karkashin Gwamnatin Farfesa
Kotu sauraron kararrakin zabe da ke zama a jihar Osun ta bayyana cewa, za ta yanke hukuncin karshe kan zaben gwamnan jihar Osun a ranar 27 ga watan Janairu.
Siyasa
Samu kari