Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Zababben Gwamnan jihar Kano a NNPP ya ce iyalinsa ba za su shiga harkar shugabancin jama’a ba. Abba Gida Gida yana so Nasiru Yusuf Gawuna ya dauki kaddara.
Matashiya: Yadda Jami'ar Chicago ta Tabbatar da Cewa Makarantar Tinubu Ya Halarta Biyo Bayan Kace-Nace da Ake Tayi Akan Sahihancin Kwalin Makarantar Da Yayi
A yau ne zababben shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ke cika shekara 71 a duniya, amma yace ba zai yi biki ba ya bukaci a yi amfani da damar a yi addu'a
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta ta kammala shiri tsaf domin gabatarwa zababben gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf takardar shaidar cin zabensa a yau.
Jam'iyyar APC reshen jihar Gombe ta kafa kwamiti don binciken Sanata Bulus Amos da dan majalisar wakilai, Yunusa Ahmad Abubakar kan cin dunduniyar jam'iyya.
Shugaban PDP a Najeriya, Iyorchia Ayu bai yi murabus ba, an ji hadiminsa, Simon Imobo-tswam ya nuna uban gidansan zai kare kan shi a shari’ar da ake yi a kotu
Za a ji cewa a rana irin ta yau ake murnar zagayowar ranar haihuwar Asiwaju Bola Tinubu amma babu wani bikin da za a shirya a shekarar bana domin taya shi murna
Dan majalisar wakilai daga jihar Oyo, Akin Alabi ya bayyana cewa kirista daga kudu maso gabas ko kudu maso kudu ne ya kamata ya zama shugaban majalisar dattawa.
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya janye ƙarar da ya shigar ta ƙalubalantar sakamakon zaɓen sanatan Benue ta Arewa maso Yamma. Gwamnan yace ya yarda ya fadi.
Siyasa
Samu kari