Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
A labarin nan, za a ji wata ƙungiyar APC ta fara zargin ganawar da Sanata AbdulAziz Yari ya yi da jiga-jigan ADC zai jawo nakasu ga haɗin kan jam'iyya gabanin 2027.
Bola Ahmed Tinubu, shugaban kasar Najeriya mai jiran gado, ya jinjinawa gwamnan jihar Ribas, Nyesomn Wike, kan yakar cin hanci da rashawa da yake yi a jiharsa
Prince Adewole Adebayo bai da niyyar yi wa Bola Tinubu duk da APC ta doke shi a 2023. Adebayo yana ganin Tinubu sun yi magudi, hakan ba zai jawo ya tafi kotu ba
Tsohon akbishop na Abuja, John Onaiyekan, ya ce akwai kuskure babba a shirin da ake na rantsar da Asiwaju Bola Tinubu a matsayin sabon shugaban ƙasan Najeriya.
Ana tunanin Ahmad Lawan da Ovie Omo-Agege za su nemi hana Godswill Akpabio zama shugaban majalisa, an kama hanyar kawo sabon shiga ya gaji kujerar Sanata Lawan.
Yayin da ake dab da fara zaman shari'a kan zaben shugaban kasa 2023, Yakubu Gowon, ya roki ɗaukacin 'yan Najeriya su rungumi duk hukuncin da Kotu ta yanke.
Tolulope Akande-Sadipe ta shiga takarar kujerar mataimakiyar kakakin majalisar tarayya. Ƴar takarar ta ayyana aniyar ta na ɗarewa kan kujerar mafi girma ta 2.
Wasu fastoci karkashin inuwar 'Rivers Pastors Unite for Tinubu (RPUT) sun gargadi masu kira ga kafa gwamnatin wucin gadi a kasar cewa za su yi tofin tsinuwa.
Uwar gidan shugaban kasa, Hajiya Aisha Muhammadu Buhari, ta jadda shirin maigidanta na ganin kowane ɗan Najeriya ya samu nagartaccen ilimi duk da ya kusa sauka.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC), ta bayyana dalilin rashin fitar da tsarin shugabancin majalisa ta 10. Abdullahi Adamu ya ce dawowar Tinubu suke jira.
Siyasa
Samu kari