Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
Jam’iyyar APC ta dage zaben fitar da gwani na shugaban kasa daga 15-16 ga Mayu zuwa 23 ga Mayu 2026, yayin da na gwamna zai gudana 21 ga Mayun 2026.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya rushe majalisar zartarwar jihar, wacce tanƙunshi kwamishinoni da hadimansa. Gwamnan ya ce nan take korar ta fara aiki.
Tsohon makusancin shugaban kasa, Muhammadu Buhari, watau Buba Galadima ya ce Buhari ya lalata siyasar Najeriya, a yau ta koma sai kana da kuɗi zaka hau kujera.
Wata Kungiya a arewa maso yamacin Najeriya ta kirayi zababben shugaban kasar da ya baiwa tsohon gwamnan Zamfara, Abdulaziz Yari shugabancin majalisar dattawa
Sanata Godswill Akpabio da Abdulaziz Yari su na kokarin shawo kan Sanatocin Jam'iyyar PDP, Yari yana ganin daga yankin Arewa ya kamata a samu shugaban majalisa.
Kwamishinan INEC a jihar Adamawa da aka dakatar, Hudu Yunusa-Ari ya ce bai yi nadamar bayyana Ai'sha Binani a matsayin wadda ta lashe zaben gwamnan jihar ba.
APC ta kori Sanata Bulus K. Amos wanda tun Yunin 2019 shi ne mai wakiltar Kudancin Gombe a majalisar dattawa a APC, kuma an fatattaki Hon. Yunusa Ahmad Abubakar
Gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi, ya sanya labule da shugaba Buhari, a Abuja. Gwamnan ya ce yankin Kudu maso Gabas ya cancanci shugabantar majalisa ta 10..
Wasu ‘Ya ‘yan APC sun hada-kai da 'yan adawa wajen kafa wata kungiya a Majalisar tarayya. ‘Yan adawan su nuna za su kyale shugaban majalisa ya fito daga APC.
Bola Tinubu zai san ko zai dare kan kujerar shugaban kasa a ranar 29 ga watan Mayu. Kotun zaben shugaban kasa na 2023 ya gaba karbar kararraki, za ayi hukunci.
Siyasa
Samu kari