Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Babban birnin tarayya zai cika ya tumbatsa yayin da manyan baki da gida da waje za su hallara don halartan bikin rantsar da zababben shugaban kasa, Tinubu.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya tabbatar da cewa ba zai juya da baya ba, lauyoyin da ya haɗa zasu tabbatar da zaben 2023 damfara ne.
Kashim Shettima ya ja-kunnen ‘Yan Najeriya, ya ce gwamnatinsu za ta fara da gargada. Zababben mataimakin shugaban kasar, ya na so jama’a su rage dogon buri
Wata kungiyar rajin kare dimokuraddiyya ta roki Tinubu da ya yi kokarin rage tsadar man fetur idan ya karbi ragamar mulkin kasar nan a ranar 29 ga watan Mayu.
Babbar kotun tarayya mai zama a birnin Abuja ta fatattaki karar da wasu mutum 3 suka shigar suna neman ta umarci dakatar da bikin rantsar da Bola Ahmed Tinubu.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya zagaya da zababben shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu fadar shugaban kasa domin nuna masa ciki da wajen gidan gwamnatin.
Shugabar mata ta jam'iyyar APC ta kasa dakta Betta Edu ta ce sai 'yan Najeriya sun roki Bola Tinubu ya sake fitowa takara bayan kammala wa'adin shekaru hudunsa.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya sallami dukkan mambobin majalisar zartaswa ana saura kwana 4 gabanin sake rantsar da shi a zango na biyu.
Kotun koli a Najeriya ta kawo karshen gardama kan halascin takarar Asiwaju Bola Tinubu da Kashim Shettima, ta fatattaki karar da PDP ta shigar don soke tikitin.
Siyasa
Samu kari