Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Pantami, ya yi watsi da tsarin sulhun APC a jihar Gombe, yana cewa bai haɗa dukkan masu takara ba.
Tsohon ɗan takarar gwamnan jam'iyyar Peoples Democratoc Party (PDP) a jihar Ogun, Segun Showunmi, ya bayyana yadda ya tsallake rijiya da baya a hannun ƴan daba.
Sanata Abdulaziz Yari Abubakar ya kai wa tsohon shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari ziyara a gidansa da ke Daura, jihar Katsina. Ziyarar dai na da alaka.
Shugaban majalisar dokokin jihar Legas, Mudashiru Ajayi Obasa, ya saƙe samun nasarar zama kakakin majalisar karo na uku kenan a jere tun nasara ta farko a 2015.
Majalisar dattawa ta amince wa shugaban kasa Bola Tinubu ya nada masu ba shi shawara guda 20, shugaban majalisar, Ahmed Lawan shi ya karanta wannan takarda.
Bola Ahmed Tinubu ya umurci Ahmad Lawan, shugaban majalisar dattawa ta 9 da Femi Gbajabiamila, kakakin majalisa ta 9 su warware rikicin shugabancin majalisa.
Ganin yadda ya yi mulki a Legas, Adaku Ogbu-Aguocha ta ce sabon shugaban kasa zai cigaba da nasarori a gwamnatinsa, ta na fatan Tinubu zai hada-kan al’umma.
Sanata Oluremi Tinubu ta fara shiga ofishinta na matar shugaban ƙasa ranar Litinin 5 ga watan Yuni, 2023 bayan rantsar da mijinta a matsayin shugaban Najeriya.
Shugaban kungiyar Gwamnonin APC, Hope Uzodinma ya ce Tajuddeen Abbas/Ben Kalu sun fi cancanta da rike majalisa. Uzodinma ya hadu me da masu goyon bayan Abbas.
Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na gwamnatin Ganduje da ta shuɗe, Muhammad Garba, ya bayyana cewa gwamna mai ci, Abba Gida Gida ya yi wa gwamnatin Ganduje.
Siyasa
Samu kari