Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa zai kai sojojin ruwan Amurka su ceto jiragen da suka makale a mashigar Hormuz da Iran ta toshe bayan fara yaki.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa zai kai sojojin ruwan Amurka su ceto jiragen da suka makale a mashigar Hormuz da Iran ta toshe bayan fara yaki.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya shiga ganawa da tsoffin gwamnoni uku, Nyesom Wike, David Umahi da Godswill Akpabio, a fadarsa da kr Abuja.
Wani shaidar jam'iyyar PDP da dan takararta na shugabancin kasa Atiku Abubakar, ya shaidawa kotu cewa Atiku da Tinubu ba su cancanci a ayyanasu a matsayin.
Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani, ya shiga ganawa da jagororin kungiyoyin kwadugo reshen Kaduna kan shirin na tsunduma yakin aiki sakamakon cire tallafin fetur.
Wasu tsagerun 'yan daba sun lakaɗa wa tsohon ɗan takarar gwamna a inuwar PDP, Segun Showunmi, dukan tsiya yayin fara zaman Kotun sauraron karar zabe a Ogun.
Sheikh Ishaq Adam Ishaq Hafizahullah ya yi bayanin hanyoyin karbe filaye a doka. Baristan ya nuna kyau Abba Yusuf ya sanar da jama’a, kuma ya biya su kudinsu.
Rahotanni sun tabbatar da an samu hargitsi sosai a tsakanin ƴan majalisar dokokin jihar Benue, kan zaɓen kakakin majalisar, wacce gwamnan jihar ya rantsar.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Zamfara ta musanta cewa tsohon gwamna Matawalle bai bar ko sisi ba a asusun jihar. APC tace ya bar N20bn.
Jam'iyyun adawa na Peoples Democratic Party (PDP) da Labour Party (LP), sun taso Bola Tinubu a gaba kan lallai sai ya bayyana kadarorin da ya mallaka a duniya.
Za a ji labari cewa gwamnati ta bayyana takaicin bisa yadda wasu suka afkawa ginin dake cikin tsohon gidan jaridar Triump da ba ta cikin wuraren da za a rusa.
Siyasa
Samu kari