Sarki Muhammadu Sanusi II na Kano ya bayar da umarnin rufe otal ɗin Stephrica Guest Palace da ke Kureken Sani bayan korafe-korafen mazauna yankin.
Sarki Muhammadu Sanusi II na Kano ya bayar da umarnin rufe otal ɗin Stephrica Guest Palace da ke Kureken Sani bayan korafe-korafen mazauna yankin.
Madugun Kwankwasiyya kuma dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC a zaben 2027, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi magana kan dokar da ta bullo da ita.
Jigon jam'iyyar NNPP, Adekunle Aderibigbe ya yi magana kan tabbatar da korar Kwnakwaso da masu ruwa da tsakin jam'iyyar a yankin Arewa maso Gabas suka yi.
Yayin da shari'o'in kan zaben gwamnonin Kano, Zamfara da Filato suka kai gaban kotun koli, wasu kungiyoyi sun bukaci alkalai su tabbatar da zabin talakawa.
Hukumar yan snada reshen jihar Kogi ta tabbatar da cewa waus yan bindiga sun yi awon gaba da muhimman takardun karar zaben gwamnan jihar Kogi da ke gaban kotu.
Yayin da ake shirin fara shari'a a kotun koli, Gawuna na APC ya kuma samun goyon bayan akalla lauyoyi 500, waɗanda zasu mara masa baya don kwato hakkinsa.
Dokta Bonieface Aniebonam wanda ya kafa NNPP ya raba gardama kan takaddamar sahihancin zaman Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano, dan jam'iyyar NNPP.
Jam'iyyar PDP ta fara farfaɗowa da nufin warware dukkan rigingimun cikin gida, ta umarci mambobinta su garzaya su janye kararrakin da suka shigar gaban kotu.
Peter Obi ya dauki lokaci mai tsawo yana ta sukar gwamnatin APC. Kashim Shettima ya fitar da jawabi cewa Peter Obi mayaudari ne, har yanzu yake haushin rasa zabe.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) reshen jihar Imo ta dakatar da shugabanta, Injiniya Charles Ugwu saboda zargin rashin biyayya da sauransu.
Majalisar dokokin jihar Benuwai ta dakatar da mambobinta hudu bisa zargin zagon ƙasa bayan sun yu rigima da yan majalisar da ke goyon bayan Gwamna Aƙia.
Siyasa
Samu kari