Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da jam'iyyar ADC sun musanta jita-jitar da ake yadawa cewa sun fara duba yiwuwar komawa jam'iyyar NDC.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da jam'iyyar ADC sun musanta jita-jitar da ake yadawa cewa sun fara duba yiwuwar komawa jam'iyyar NDC.
Sanata Ali Ndume, daga jihar Borno ya kwatanta gwamnatin tsohon Shugaba Buhari da ta Bola Tinubu mai ci yanzu, ya ce Tinubu ya kaucewa kura-kuren Buhari.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a zaben 2023, Atiku Abubakar, na kokarin ci gaba da jan ragamar iko a jam’iyyar.
Dan takarar jam'iyyar NNPP, Farfesa Sani Yahaya ya garzaya Kotun Koli don kalubalantar shari'ar zaben gwamnan jihar Taraba da ta tabbatar da nasarar PDP.
Atiku Abubakar tsohon mataimakin shugaban ƙasa kuma dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), ya mayar da hankalinsa kna zaben 2027.
Gwamna Bala Mohammed da ministan Abuja, Nyesom Wike sun yi wata ganawar sirri, kamar yadda sabon rahoto ya nuna. Hakan na zuwa ne yayin da yan siyasa ke shirin 2027.
Shugaban riko na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na kasa, Umar Damagum, ya magantu kan dalilin da ya sa bai hukunta wadanda suka ci dunduniyar jam'iyyar ba.
Jam'iyyar APC a jihar Anambra a hukumance ta karbi sanatoci biyu da su ka hada da Sanata Ifeanyi Ubah da Sanata Uche Ekwunife zuwa APC bayan barin jam'iyyar YPP.
Kotun Daukaka Kara ta yi hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Abia inda ta tabbatar da nasarar Gwamna Alex Otti na jami'yyar LP a yau Asabar.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswilƙ Akpabio, ya ce ya kamata Kudu maso Kudancin Najeriya su saka wa shugaban kasa, Bola Tinubu ta hanyar zaben APC.
Siyasa
Samu kari