Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da jam'iyyar ADC sun musanta jita-jitar da ake yadawa cewa sun fara duba yiwuwar komawa jam'iyyar NDC.
Shehin Malami, Adam Abdallah Hotoro ya yi magana kan zaben Kano da shari’ar da ake yi, ya ce zaman lafiya da adalci shine a bar mutane da zabin su a jihar Kano.
Felix Morka, kakakin APC na ƙasa ya ce kuskure ne na yau da kullum ya faru shiyasa aka shiga ruɗani kan kwafin takardun hukuncin kotun ɗaukaka ƙara na Kano.
A ranar Juma'a ne Majalisar Dinkin Duniya ta karbi wani korafi tare da neman ta binciki Gwamna Abba Kabir Yusuf, kan tashin tashinar da ake yi a jihar Kano.
Mambobin majalisar zartarwa da masu ruwa da tsakin NNPP na Arewa maso Gabas sun jaddada korar Kwankwaso, sun nemi a yi wa Abba Kabir Yusuf addu'a.
Siyas ata fara zafi a ɓangaren manyan jam'iyyu biyu, APC da PDP, yayin da ake tuɓkarar raba gardama a kotun kolin Najeriya kan zaben gwamnan jihar Nasarawa.
Lauyan NNPP ya gabatar da korafin da ake sa rai za su sa Abba Kabir Yusuf ya tsira a kotun koli. Wole Olanipekun, SAN ya nunawa kotu yadda aka cinyewa NNPP kuri’u.
Jam’iyyar APC a yammacin ranar Juma’a, 1 ga watan Disamba, ta zargi jam’iyyar SDP da Murtala Ajaka da kai hari gidan kwamishinan zaben jihar Kogi.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya buƙaci mataimakin gwamnan jihar Ondo ya rubuta takardar sauka daga muƙaminsa, ya sa hannu kana ya kawo masa a Villa.
Majalisar Dattawa ta bukaci Shugaba Tinubu da ya dakatar da tura kudaden kananan hukumomin da babu zababbun shugabanni a jihohi 16 da ke fadin kasar.
Siyasa
Samu kari