Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da jam'iyyar ADC sun musanta jita-jitar da ake yadawa cewa sun fara duba yiwuwar komawa jam'iyyar NDC.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da jam'iyyar ADC sun musanta jita-jitar da ake yadawa cewa sun fara duba yiwuwar komawa jam'iyyar NDC.
Jam'iyyar NNPP ta karyata wasu da ta kira da korarrun jam'iyya waɗanda ke yaɗa cewa Abba Kabir Yusuf ba ɗan jam'iyya bane a lokacin zaɓe kuma an kori Kwankwaso.
Masu zanga-zanga daga ko ina a fadin Najeriya sun cika birnin Abuja don kalubalantar hukuncin shari'ar Kano da kuma sauran jihohin Zamfara da Nasarawa da Plateau.
Abubuwan na ƙara rikicewa a NNPP yayin da tsagin Agbor duka nesanta kansu da zanga-zangar da je faruwar a Kano kan hukuncin tsige Gwamna Abba Kabir Yusuf.
Kungiyar CAGRAM ta sha alwashin nemawa Shugaba Tinubu kuri'u a gabanin zaben 2027 da zai ba shi damar yin tazarce. Hakan ya biyo bayan ayyukan Tinubu a Najeriya.
Magoya bayan Segun Oni na SDP, tsohon gwamnan jihar Ekiti sun yi fatai da jam'iyyar, sun sake komawa babbar jam'iyyar adawa watau PDP ranar Litinin.
Sanata Jimoh Ibrahim ‘dan APC ne, amma ya Muhammadu Buhari bai kammala wani aikin $1bn ba. Masoyan tsohon shugaban kasa sun yi kaca-kaca da Sanatan na jihar Ondo.
Gwamnan Benuwai ya fara yin kus-kus da jagororin PDP domin ya fice daga jam’iyyar APC domin babu jituwa tsakanin masoyansa da ‘ya ‘yan jam’iyyar APC.
Babbar kotun Tarayya da ke zamanta a jihar Sokoto ta yi watsi da karar tsohon gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle inda ta umarci kwace motoci 50 daga gare shi.
Jam'iyyar HDP ta bayyana cewa kundin dokar Lis Pendens ya ayyana zaben shugaban kasar 2023 matsayin 'haramtacce' don haka Tinubu bai kamata ya zama shugaban kasa ba.
Siyasa
Samu kari