Shugaban majalisar dokokin Jamhuriyar Musulunci ta Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya fito ya karyata ikirarin da Donald Trump ya yi kan mashigar Hormuz.
Shugaban majalisar dokokin Jamhuriyar Musulunci ta Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya fito ya karyata ikirarin da Donald Trump ya yi kan mashigar Hormuz.
Kungiyar Kwankwasiyya ta soki kalaman da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi kan tasirin siyasra Dr. Rabiu Musa Kwaknwaso, ta yi bayani.
Majalisar dokokin jihar Edo ta umurci alkalin alkalan jihar samar da kwamitin mutanen da za su duba zarge-zargen da ake yi wa mataimakin gwamnan jihar don tsige shi.
Jam'iyyar APC reshen birnin Abuja ta bukaci Shugaban Tinubu ya gargadi Ministan Abuja, Nyesom Wike kan nada 'yan PDP mukamai madadin 'ya'yan jam'iyyar.
Tsohon dan takarar gwamnan PDP a jihar Gombe, Abdulkadir Hamma Saleh ya ba shugabannin jam'iyyar a jihar kyautar kudi har N7.8m domin yin azumi cikin walwala.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya yi hasashen cewa jam'iyyar APC ka iya kwace jihar Edo a zaben gwamnan da ke tafe a watan Satumba, 2024.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya tattauna da ɗan takarar gwamnan jihar Edo a zaben 2024, Okpebholo da abokin takararsa a fadar shugaban kasa.
Yayin da aka dakatar da Sanata Abdul Ningi kan zargin cushe a kasafin kudin shekarar 2024, akwai yiwuwar sanatan zai koma kujerarsa yayin ake tattaunawa.
Wani jigo a jam'iyyar PDP, Rilwan Olanrewaju, ya yi magana kan umurnin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayar na aiwatar da rahoton Steve Oronsaye.
Bayan sanar da dan takarar mataimakin gwamna a Edo, shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje ya sauya dan takarar mataimakin gwamna a zaben jihar.
Yayin da 'yan Najeriya ke cikin mawuyacin hali, ashe wasu gwamnoni su na shan wahala bayan Gwamna Charles Soludo ya ce ya shafe shekaru biyu ba tare da albashi ba.
Siyasa
Samu kari