Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da jam'iyyar ADC sun musanta jita-jitar da ake yadawa cewa sun fara duba yiwuwar komawa jam'iyyar NDC.
Sanata Barau Jibrin ya karbi wasu 'yan NNPP zuwa APC daga Kano ta Arewa a majalisar dattawa. 'Yan NNPP sun ce sun koma APC ne saboda rikicin Kwankwasiyya.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya fito ya nesanta kansa daga rahotannin da ke cewa yana shirin neman takarar kujerar sanata a zaben 2027.
Sanatocin PDP da ke Majalisar Dattawa sun bayyana cewa ba su adawa da shirin haɗa ƙawancen ƴan adawa domin kifar da gwamnatin Bola Tinubu a babban zaɓen 2027.
APC na kokarin janyo gwamnoni da shugabannin adawa da tayin mukamai, yayin da Atiku Abubakar ke kira da a kafa gamayya don kawar da Tinubu a zaben 2027.
Ministan ayyuka, Dave Umahi ya bayyana cewa gaba ɗaya gwamnonin jihohin Arewa maso Gabashin Najeriya suna goyon bayan shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya bayyana yadda shi da marigayi Abubakar Rimi suka yi fatali da tayin cin hanci da marigayi Abba Kyari kan takara.
Tsohon hadimin mataimakin shugaban kasa, Hakeem Baba Ahmed ya ce ƴan Arewa za su sa Bola Tinubu da gwamnonu a sikelin duka halin da suke ciki a yankin.
Hajiya Naja’atu Mohammed ta caccaki shugabancin Bola Ahmed Tinubu da laifin nuna wariyar yanki da gazawa a shugabanci da zai ceto al'ummar Najeriya.
Mai magana da yawun tsagin NNPP da ke yi wa Kwankwaso biyayya, Ladipo Johnson ya ce Sanata Rabiu Kwankwaso zai fi amfani wa Bola Tinubu a kan Ganduje.
Siyasa
Samu kari