Rahotanni sun tabbatar da cewa Allah Ya yi wa Sarkin Bolari, Alhaji Ahmad Abubakar, rasuwa cikin daren nan bayan fama da rashin lafiya a birnin Gombe.
Rahotanni sun tabbatar da cewa Allah Ya yi wa Sarkin Bolari, Alhaji Ahmad Abubakar, rasuwa cikin daren nan bayan fama da rashin lafiya a birnin Gombe.
Shugaban jam'iyyar LP na Gombe, Usman Kalala, ya yi murabus ya koma PDP tare da Shehu Durbi da magoya bayansu, yana mai goyon bayan takarar Pantami.
Fada shugaban kasa ta yi magana kan tazarcen Shugaba Bola Tinubu a zaben shekarar 2027 da ake tunkara. Ta bayyana cewa ba dan siyasar da zai iya kalubalantarsa.
Bayan zarginsu da cin amanar PDP inda suka hada baki da jam'iyyar APC, Kungiyar shugabanninta sun dakatar da jagorori biyu daga jihohin Abia da Imo.
APC ta amince da tsarin maslaha a zaben fitar da dan takarar gwamnan Ekiti, ta mara baya ga Gwamna Oyebanji bayan janyewar Atinuke Omolayo da wasu 'yan takara.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Dattawan Najeriya ta bayyana cewa za ta kammala duba wa tare da amincewa da gyaran dokar INEC kafin zaben 2027.
Jam'iyyar APC ta kara yawan sanatocin da take da su a majalisar dattawa. Sanata Samaila Dahuwa Kaila ya koma jam'iyyar APC bayan ya yi murabus daga PDP.
‘Yan majalisar wakilai uku daga Kaduna sun sauya sheka daga PDP zuwa APC, yayin da Gwamna Uba Sani ya karrama su ta hanyar halartar zaman majalisar na yau.
Dan adawar kasat Kamaru, Issa Tchiroma Bakary ya ce ya lashe zaben shugaban kasar da aka yi. Ya bukaci Paul Biya ya kirashi a waya ya taya shi murnar lashe zaben.
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya fice daga PDP zuwa APC tare da kwamishinoni da tsohon gwamna Ugwuanyi, yana mai cewa PDP ta kasa sauraron muradun mutane.
Gwamnan Enugu, Peter Mbah ya sanar da komawa jam'iyyar APC daga PDP. Ya bayyana cewa ya sauya sheka ne domin kawo wa jiharsa cigaba daga tarayya.
Siyasa
Samu kari