Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
Yayin da ake tururuwa zuwa jam'iyyar APC, Gwamnatin Tarayya ta ce sauya sheka zuwa APC ba zai hana gurfanar da gwamnonin da ake zargi da cin hanci ba.
Jigon jam'iyyar APC kuma tsohon ɗan takarar da ya nemi tikiti a zaɓen 2019, Chief Charles Udeogaranya ya ayyana shirinsa na sake neman takara a zaɓen 2027.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Umo Eno ya ce rikicin cikin PDP ya hana shi kwanciyar hankali, don haka ya yanke shawarar barin jam'iyyar gabanin zaben 2027.
Alamu sun nuna cewa jam'iyyar ADC ita ce zabin su Atiku Abubakar, Nasir El-Rufai da Peter Obi domin yin hadakar kayar da Shugaba Bola Tinubu a zaben 2027.
Kungiyar fararen hula a Zamfara ta Arewa ta bukaci tsohon gwamnan jihar, Bello Matawalle ya sake tsayawa takara a 2027 saboda nasarorinsa wajen yaki da rashin tsaro.
Z a ji cewa tsohon Minista, Muktar Shagari ya ce Arewa za ta marawa Tinubu baya a 2027, yayin da APC ta bayyana shi dan takararta a babban zabe mai zuwa.
Tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello ya karyata labarin cewa zai nemi takarar shugaban kasa a 2027. Ya ce labarin ba gaskiya ba ne kuma yana goyon bayan Bola Tinubu
Wani malamin addinin kirista ɗan asalin jihar Kogi, Fasto Adejola Babagbemi ya bayyana shirinsa na tsayaws takarar ɗan Majalisar Wakilai a mazaɓar Yagba.
Mukaddashin shugaban PDP na kasa, Ambasada Umar Iliya Damagun ya karyata zargin aiki da APC, domin rage tasirin jam'iyyarsa gabanin babban zaben 2027.
Siyasa
Samu kari