Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

Matakan tsige shugaban kasa 8 a kundin tsarin mulkin Najeriya
Matakan tsige shugaban kasa 8 a kundin tsarin mulkin Najeriya
daga  Aisha Musa

Ana ci gaba da yamutsa gashin baki kan barazanar da majalisar dokokin kasar tayi na tsige shugaban kasa Muhammadu Buhari. A ranar Talata, 5 ga watan Yuni ne majalisar tayi barazanar tsige Buhari idan har bai kiyaye wasu sharuda ba