Wasa farin girki: Fayose ya kwana a tsare a hannun EFCC
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose ya shafe ranar da farko da barinsa ofis a kurkukun hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC) dake Abuja, a ranar Talata, 16 ga watan Oktoba.
Bayan wasan kwaikwayon da ya shirya a jiya a lokacin da ya isa ofishin hukumar, an shiga da shi wajen tsare mutane.
An tuhume shi akan risitin sa daga ofishin tsohon mai ba kasa shawara a harkar tsaro wanda ya kai kimanin naira biliyan 1.3 da dala miliyan 5.377.

Source: Depositphotos
Hukumar EFCC ta bayyana cewa kudin da adadinsu ya kai naira biliyan 4.6 na daga cikin kudaden da aka sata daga kudin zabe.
KU KARANTA KUMA: Abubuwa 5 da zai sa 'yan Najeriya su yi kewar Fayose
An tattaro cewa Fayose ya karyata zargin da ake masa sannan ya bukaci hukumar da ta kais hi kotu.
Muhimmiyar sanarwa: Shafin Legit.ng Hausa zai koma LEGIT.ng Hausa.Mun gode da kasancewar ku tare da mu.malum
Idan ka na da wata shawara ko bukatar ba mu labari, a tuntube mu a labaranhausa@corp.legit.ng
Ku same mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa
Ko a http://twitter.com/naijcomhausa
Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Asali: Legit.ng